Fatawoyin Rahma - Tare Da Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
2.89K subscribers
19 photos
24 videos
1 file
1.03K links
Amsa Fatawoyin Da Suka Shafi Addini Da Rayuwa Wanda Al-Duktuur Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Yake Amsawa a Kowane Mako
Download Telegram
KHUDBAR SALLAR JUMU'A
Mai taken

SHU'UMCI DA CHAMFE-CHAMFE

Tare da
Dr. Abubakar Mohammad Sani Birnin-Kudu (Hafizahullah)
@
Dutse Central Mosque,
Jihar Jigawa Nigeria.

Jumu'a :
👇👇👇

https://darulfikr.com/s/128144


Ayi sauraro lafiya


Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
23/11/2021
Hukuncin Ciniki Bayan Kiran Sallar Juma'a

Menene hukuncin masu wankin Takalmi da suke zama a Ƙofar Masallatan Juma'a, in mutum zai shiga sai ya bar musu takalminsa wanda a lokacin huɗubar Liman su kuma sai su wanke masa... Shin wannan zai shiga cikin haramcin cinikayya bayan kiran Sallar Juma'a ?

Tare da Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo

Amsoshin tambayoyin ku da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 97.3 FM wanda Anas Idris Hassan Yake karanta tambayoyin

Domin Sauraro Danna Link 👇

https://youtu.be/EjFkPf_Kd0c

Ayi sauraro lafiya
(Dalilan Da Suka Janyo Rushewar Tattalin Arziki)

Tare Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo

Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇

https://youtu.be/5fUTqnkPW3E

Ayi sauraro lafiya
Fatawoyin Rahma Lahadi 28-11-2021

Tare da Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo

Amsoshin tambayoyin ku da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 97.3 FM wanda Anas Idris Hassan Yake karanta tambayoyin

Domin Sauraro Danna Link 👇

https://youtu.be/rbcHojdGQrg

Ayi sauraro lafiya
Darussan Da Zamu Koya Dangane Da Rayuwar Babban Malamin Mu Sheikh Dr. Muhammad Zarban Al-Gamidy

Tare da Dr Abubakar Muhammad Sani Birnin Kudu

Cikakken Bayani danna link 👇

https://youtu.be/wYjjSAxM6pU

Ayi sauraro lafiya
(Hukuncin Tashi Tsaye Ga Wasu Mutane Don Girmamawa)

Tare Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo

Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇

https://youtu.be/J5-SjcFzgus

Ayi sauraro lafiya
(Matsayin Shari'a Game Da Yiwa Shugabanni Mummunar Addu'a)

Tare Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo

Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇

https://youtu.be/yzxiP9XHdjQ

Ayi sauraro lafiya
Fatawoyin Rahma
Asabar 22/4/1443 = 27/11/2021

Tare da *Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo *

Shimfiɗa - _Al-ƙur'ani ya ƙunshi duk abin da ya danganci buƙatar bayi na rayuwa mai kyau a duniya da lahira_

Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki -
———————————————
1. Wadda ta yi bakance za ta aikata wani aikin ɗa'a za ta iya canza wannan aikin ɗa'a zuwa wani aikin ɗa'a na daban?

2. Mutum da ya iya karantar da Ilimin Lissafi (Maths) amma ba yi da takardar shaida, zai iya amfani da takarda ƙarya domin samun aikin koyar da Lissafi?

3. Mutum da yake kwana da mutane, ya wajaba ya tashe su zuwa Sallar Asuba?

4. Hukucin sayan hannun Jari a Kamfanin da Musulmi zai iya zama shugaban a wannan Kamfanin!

5. Ya hallata Musulmi ya yi aiki a ƙungiyar agaji na waɗanda ba musulmi ba?

6. Kyautata ma ƙanwar mahaifiya wadda ba musulma ba kamar kyautata wa Mahaifiya musulma ne?

7. Mutum zai iya yanka Sa ma abin da ya haifa maimakon Rago?

8. Idan aka kira Sallah, Mata za su jira sai an tsaida iƙama kafin su yi Sallah?

9. Wanda ya yi alƙawarin Sallar Walha sai ya manta, shin zai rama?

10. Gaskiya ne kuɗin da Mutum zai ba da Matarsa sun fi daraja akan gina Massalaci?

11. Shin gaskiya ne Allah ba ya yafe wa wanda ya yi shirka ko ya tuba?

12. Magana yana haramta ga mutum a ranar Juma'a daga inda mutum ya fara jin khuɗuba ko sai ya shiga cikin Massalaci?

13. Ya ya mutum zai kuɓuta daga haƙƙoƙin da ke hannunsa da ba zai iya mai da su ga masu haƙƙoƙin ba.

14. Wadda Mijinta bai taɓa kusantar ta ba (tsawon wata 10) tun da suka yi aure, ta samu labarin zai sake aure, yaya za ta yi?

15. Mutum mai jin larabci kawai zai iya koyar da addini?

16. Ya hallata Sallah (nafila)raka'a biyu bayan Witr?

17. Mutum zai iya Ƙiyamu layli daren Juma'a kadai?

18. Shin lokacin Sanyi yana da albarka fiye da lokacin Zafi?

19. Ya inganta karanta Suratul Mulk na ceton mai karanta ta?

20. Ya hallata a dafa abinci a yi sadaƙa domin isar da lada ga Mamaci

Domin Sauraro Danna Link Dake Kasa 👇

https://darulfikr.com/s/128412


Vedion Shirin Fatawoyin Rahma Asabar 👇

https://youtu.be/5fUTqnkPW3E

Domin Shafin Fatawoyin Rahma Na Facebook 👇

www.facebook.com/fatawoyinrahama

Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com

Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
30/11/2021
(Sabuban Da Suke Haifar Da Cututtukan Zuciya)

Tare Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo

Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇

https://youtu.be/o1E_kaqHJ5U

Ayi sauraro lafiya
KHUDBAR SALLAR JUMU'A
Mai taken

GAGGAWA CIKIN AIKIN ALKHAIRI

Tare da
Dr. Abubakar Mohammad Sani Birnin-Kudu (Hafizahullah)
@
Dutse Central Mosque,
Jihar Jigawa Nigeria.

Jumu'a :
👇👇👇

https://darulfikr.com/s/128413


Ayi sauraro lafiya

Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
30/11/2021
(Bayanin Hadisin Falalar Yawaita Yiwa Annabi SAW Salati Ranar Juma'a)

Tare Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo

Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇

https://youtu.be/Civ8basW3GM

Ayi sauraro lafiya
KHUDBAR SALLAR JUMU'A
Mai taken
SABUBAN KYAKYKYAWAN KARSHE

Tare da
Dr. Abubakar Muhammad Sani Birnin-Kudu (Hafizahullah)
@
Dutse Central Mosque,
Jihar Jigawa Nigeria.

28 Rabi'in Al akhir, 1443.
(3rd December, 2021)
Jumu'a :
👇👇👇

https://darulfikr.com/s/128510


Ayi sauraro lafiya


Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
3/12/2021
Fatawoyin Rahma Lahadi 05-12-2021

Tare da Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo

Amsoshin tambayoyin ku da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 97.3 FM wanda Anas Idris Hassan Yake karanta tambayoyin

Domin Sauraro Danna Link 👇

https://youtu.be/B2V6WLnT6yU

Ayi sauraro lafiya
*Fatawoyin Rahma*

Asabar 23/4/1443 = 28/11/2021

Tare da *Prof. Muhammad Sani Umar R/Lemo*

Shimfiɗa - Saɓa Ma Allah Sababin dukkan Ƙuncin Rayuwa.

Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki -

1. Marar lafiyar da ba za ta iya Sallah a tsaye ba za ta iya Sallah a zaune?

2. Ya hallata Ma'aikata ta hana ma'aikatanta fita Sallar Jam'i wajen Ma'aikatan?

3. Idan Mutum ya samu Liman ya idar da Sallah zai iya zuwa wani Massalaci domin ya samu Jam'i?

4. Mutum zai iya kwana a Massalaci bayan rasuwar Mahaifinsa alhali kafin rasuwarsa ya hana shi kwana a Massalaci?

5. Idan Mutum yayi Wasiyya ka da akai shi maƙabarta, a binne shi a gidansa - za a zartar masa Wasiyyar sa?

6. Idan Ragon wasu ya shiga garken Mutum, ya ya zai yi?

7. Idan Mutum ya rubuta wa Matarsa sakī a Whatsapp amma sai ya goge kafin ya tura mata. Ita kuma ta gani. Shin ta saku?

8. Hukuncin Sanya zani mai zanen abu mai rai

9. Idan mace ana bin ta Azumi amma ba za iya biya ba saboda tsufa da rashin lafiya yaya za ta yi?

10. Ya tabbata wanda ya haddace Al-ƙur'ani zai ceci mutane saba'in?

11. Abin da mutum zai yi idan ya zama cikin wadanda ake karɓar adduar su!

12. Mutum zai iya bin Jam'i sannan ya sake jan iyalansa a gida?

13. Mutum zai fifita Malamansa akan Iyayensa!

14. Mutum zai iya bawa Kafirai kuɗi suyi masa addu'a saboda wai Addu'ar kafirai tafi saurin karɓuwa?

15. Wanda ba zai iya amfani da ruwa ba saboda cuta (duk da yana kusantar iyalansa) zai rinƙa taimama domin Sallah?

16. Mutumin da aka shiga da shi Tiyata kafin Azahar aka fitar da shi bayan La'asar zai rama Azahar da La’asar?

17. Ya inganta wanda ya roƙi Allah Aljanna sau uku Aljanna za ta ce Allah ka shigar da shi Aljanna...

18. Wanda ya ajiye mota bai sata a giya ba har ta gangara ta kashe wani, zai yi azumin kaffara?

19. Ya hallata amfani da Mutum-mutumi domin tallata kaya?

20. Wanda ya karɓi bashin kuɗi tsawon lokaci in zai dawo da kuɗin zai dawo da shi da ƙari saboda faduwar darajar Naira?

21. Ya hallata musulmin da ya samu madafan ido ya fifita musulmi akan wanda ba musulmi ba?

22. Mata in za su yi Sallah za su haɗe ƙafafunsu, ba tare da sun haɗa sahu ba?

23. Wanda ya riski raka'a ɗaya da Liman sai ya manta bai zauna ba sai da ya kawo raka'oi uku gaba ɗaya- zai yi Sujjadar rafkanwa?

24. Ya hallata Macen da Mijinta yake tsangwamarta saboda kiba har ba ya kusantar ta sha magani zabge kiba?

25. Hukuncin ƙona gashin kai da ke zuba in an yi kitso

Domin Downloading Danna Link Dake Kasa 👇

https://darulfikr.com/s/128589


Vedion Shirin Fatawoyin Rahma Lahadi 👇

https://youtu.be/5fUTqnkPW3E

Domin Shafin Fatawoyin Rahma Na Facebook 👇

www.facebook.com/fatawoyinrahama

Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com

Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
5/12/2021
(Hukuncin Wanda Ya Saki Matarsa Ta WhatsApp)

Tare Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo

Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇

https://youtu.be/IW5RaXeT7i8

Ayi sauraro lafiya
JAN HANKALI GA SHUGABANNI AKAN KASHE-KASHEN DAKE FARUWA A JIHOHIN AREWA

Daga Prof. Muhammad Sani Rijiyar Lemo

Hukunta 'yan ta'adda a fili kowa ya ji ya gani, shi ne kawai hanyar tabbatar da zaman lafiya a kasar nan.

Allah ka ji kan 'yan'uwanmu da aka yi wa kisan ta'addanci, ka kuma kawar mana da duk wani mugun iri daga cikinmu. Amin.

Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇

https://youtu.be/tREgAMwDex0

Ayi Sauraro Lafiya
Allah Ya Kawo Mana Zaman Lafiya
*Fatawoyin Rahma*
Asabar 29/4/1443 = 4/12/2021

Tare da *Prof. Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo*

Shimfida : _Ƙazantar Tsafi, Sihiri da Duba_

Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki:

1. Mutum zai iya Adduar Istihàrà a Sallar Walaha?

2. Ma'anar hadiśin da yake cewa in kun ga Kafirai ko Yahudawa a hanya ku takura su zuwa kuncin hanya, 'in ta kama ku matse su'!

3. Mutum zai iya cin abinci a kwanon da ke ɗauke da hoto ko zanen Ka'aba?

4. Shin Musulunci ya yarda da dukan Yara?

5. Iyaye za su iya tilasta wa yaronsu ya doki Matarsa in suna hasashen matar ta sihirce shi? _Fayyataccen bayani akan raunin hujjar ma su cewa iyaye za su iya tilasta wa ɗansu ya saki matarsa_

6. Iyaye za su iya yiwa 'yar su auren dole?

7. Hukuncin karatun Al-ƙur'ani da Tangimi!

8. Mutumin da ya ke Azumin nafila in an kawo masa abinci zai iya ƙarya ya ɓoye cewa Azumi yake yi domin gudun ríya?

Domin Sauraro Danna Link Dake Kasa 👇

https://darulfikr.com/s/128744

Vedion Shirin Fatawoyin Rahma Lahadi 👇

https://youtu.be/iMLafXLLsE8

Domin Shafin Fatawoyin Rahma Na Facebook 👇

www.facebook.com/fatawoyinrahama

Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com

Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.