KHUDBAR SALLAR JUMU'A
Mai taken
SHU'UMCI DA CHAMFE-CHAMFE
Tare da
Dr. Abubakar Mohammad Sani Birnin-Kudu (Hafizahullah)
@
Dutse Central Mosque,
Jihar Jigawa Nigeria.
Jumu'a :
👇👇👇
https://darulfikr.com/s/128144
Ayi sauraro lafiya
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
23/11/2021
Mai taken
SHU'UMCI DA CHAMFE-CHAMFE
Tare da
Dr. Abubakar Mohammad Sani Birnin-Kudu (Hafizahullah)
@
Dutse Central Mosque,
Jihar Jigawa Nigeria.
Jumu'a :
👇👇👇
https://darulfikr.com/s/128144
Ayi sauraro lafiya
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
23/11/2021
Darulfikr
Shu'umci Da Chanfe Chanfe by Dr Abubakar Muhammad Sani Birnin Kudu
Darulfikr taku ce domin yada sunnah
( Shin Ya Halatta Mata Su Yiwa Mamaci Sallar Jana'iza ?)
Tare Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/kihNla094tg
Ayi sauraro lafiya
Tare Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/kihNla094tg
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Shin Ya Halatta Mata Su Yiwa Mamaci Sallar Jana'iza Daga Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Hukuncin Sallar Jana'iza Ga Mata
Daga Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano
Ayi sauraro lafiya
Daga Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano
Ayi sauraro lafiya
Hukuncin Ciniki Bayan Kiran Sallar Juma'a
Menene hukuncin masu wankin Takalmi da suke zama a Ƙofar Masallatan Juma'a, in mutum zai shiga sai ya bar musu takalminsa wanda a lokacin huɗubar Liman su kuma sai su wanke masa... Shin wannan zai shiga cikin haramcin cinikayya bayan kiran Sallar Juma'a ?
Tare da Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Amsoshin tambayoyin ku da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 97.3 FM wanda Anas Idris Hassan Yake karanta tambayoyin
Domin Sauraro Danna Link 👇
https://youtu.be/EjFkPf_Kd0c
Ayi sauraro lafiya
Menene hukuncin masu wankin Takalmi da suke zama a Ƙofar Masallatan Juma'a, in mutum zai shiga sai ya bar musu takalminsa wanda a lokacin huɗubar Liman su kuma sai su wanke masa... Shin wannan zai shiga cikin haramcin cinikayya bayan kiran Sallar Juma'a ?
Tare da Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Amsoshin tambayoyin ku da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 97.3 FM wanda Anas Idris Hassan Yake karanta tambayoyin
Domin Sauraro Danna Link 👇
https://youtu.be/EjFkPf_Kd0c
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Hukuncin Ciniki Bayan Kiran Sallar Juma'a Daga Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Amsoshin tambayoyin ku da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma
TABBATAR DA GYARA ACIKIN DAB'IU DA HALAYYA ACIKIN AL'UMMA
Tare da: Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizah
HUDUBAR JUMA'A DAGA MASALLACIN ALMUNTADA DAKE DORAYI KANO
Domin Sauraro Danna Link Dake Kasa 👇
https://youtu.be/Qqosgxy3A-U
Ayi sauraro lafiya
Tare da: Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizah
HUDUBAR JUMA'A DAGA MASALLACIN ALMUNTADA DAKE DORAYI KANO
Domin Sauraro Danna Link Dake Kasa 👇
https://youtu.be/Qqosgxy3A-U
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Tabbatar Da Gyara Acikin Dabi'u Da Halayya Daga Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
HUDUBAR JUMA'A DAGA MASALLACIN ALMUNTADA DAKE DORAYI KANO
Tare da: Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Join this channel to get access to perks:
https://www.youtube.com/channel/UCW9uQTsYfqndtBSmwNzvvtQ/join
► Subscribe to Hausa Online Here:…
Tare da: Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Join this channel to get access to perks:
https://www.youtube.com/channel/UCW9uQTsYfqndtBSmwNzvvtQ/join
► Subscribe to Hausa Online Here:…
(Dalilan Da Suka Janyo Rushewar Tattalin Arziki)
Tare Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/5fUTqnkPW3E
Ayi sauraro lafiya
Tare Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/5fUTqnkPW3E
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Saɓawa Allah Shine Sababin Dukkan Ƙuncin Rayuwa Daga Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar
Yadda Mu'amala Da Kuɗin Riba Ya Janyo Rushewar Tattalin Arzikin Duniya A Ƙasashe Daban-Daban, Tare Da Hanyoyin Da Za'a Magance Wannan Matsala Idan Aka Nisanci Riba
Fatawoyin Rahma Lahadi 28-11-2021
Tare da Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Amsoshin tambayoyin ku da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 97.3 FM wanda Anas Idris Hassan Yake karanta tambayoyin
Domin Sauraro Danna Link 👇
https://youtu.be/rbcHojdGQrg
Ayi sauraro lafiya
Tare da Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Amsoshin tambayoyin ku da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 97.3 FM wanda Anas Idris Hassan Yake karanta tambayoyin
Domin Sauraro Danna Link 👇
https://youtu.be/rbcHojdGQrg
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Fatawoyin Rahma Lahadi 28-11-2021 Daga Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Amsoshin tambayoyin ku da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 97.3 FM wanda Anas Idris Hassan Yake karanta tambayoyin
Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki -
1. Marar lafiyar da ba za ta iya Sallah a tsaye ba za…
Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki -
1. Marar lafiyar da ba za ta iya Sallah a tsaye ba za…
Darussan Da Zamu Koya Dangane Da Rayuwar Babban Malamin Mu Sheikh Dr. Muhammad Zarban Al-Gamidy
Tare da Dr Abubakar Muhammad Sani Birnin Kudu
Cikakken Bayani danna link 👇
https://youtu.be/wYjjSAxM6pU
Ayi sauraro lafiya
Tare da Dr Abubakar Muhammad Sani Birnin Kudu
Cikakken Bayani danna link 👇
https://youtu.be/wYjjSAxM6pU
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Ta'aziyyar Rasuwar Sheikh Dr. Muhammad Abdullah Zarban Al-Gamidy Daga Dr. Abubakar Sani Birnin Kudu
Tsohon Babban Limamin Masallacin Ƙuba, Babban Malami Uba Ga Manyan Malaman Mu
(Hukuncin Tashi Tsaye Ga Wasu Mutane Don Girmamawa)
Tare Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/J5-SjcFzgus
Ayi sauraro lafiya
Tare Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/J5-SjcFzgus
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Hukuncin Tashi Tsaye Ga Wasu Mutane Don Girmamawa Daga Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Amsoshin tambayoyin ku da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma
(Matsayin Shari'a Game Da Yiwa Shugabanni Mummunar Addu'a)
Tare Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/yzxiP9XHdjQ
Ayi sauraro lafiya
Tare Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/yzxiP9XHdjQ
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Hukuncin Yiwa Shugabanni Mummunar Addu'a Daga Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Amsoshin tambayoyin ku da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 97.3 FM wanda Anas Idris Hassan Yake karanta tamba...
Fatawoyin Rahma
Asabar 22/4/1443 = 27/11/2021
Tare da *Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo *
Shimfiɗa - _Al-ƙur'ani ya ƙunshi duk abin da ya danganci buƙatar bayi na rayuwa mai kyau a duniya da lahira_
Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki -
———————————————
1. Wadda ta yi bakance za ta aikata wani aikin ɗa'a za ta iya canza wannan aikin ɗa'a zuwa wani aikin ɗa'a na daban?
2. Mutum da ya iya karantar da Ilimin Lissafi (Maths) amma ba yi da takardar shaida, zai iya amfani da takarda ƙarya domin samun aikin koyar da Lissafi?
3. Mutum da yake kwana da mutane, ya wajaba ya tashe su zuwa Sallar Asuba?
4. Hukucin sayan hannun Jari a Kamfanin da Musulmi zai iya zama shugaban a wannan Kamfanin!
5. Ya hallata Musulmi ya yi aiki a ƙungiyar agaji na waɗanda ba musulmi ba?
6. Kyautata ma ƙanwar mahaifiya wadda ba musulma ba kamar kyautata wa Mahaifiya musulma ne?
7. Mutum zai iya yanka Sa ma abin da ya haifa maimakon Rago?
8. Idan aka kira Sallah, Mata za su jira sai an tsaida iƙama kafin su yi Sallah?
9. Wanda ya yi alƙawarin Sallar Walha sai ya manta, shin zai rama?
10. Gaskiya ne kuɗin da Mutum zai ba da Matarsa sun fi daraja akan gina Massalaci?
11. Shin gaskiya ne Allah ba ya yafe wa wanda ya yi shirka ko ya tuba?
12. Magana yana haramta ga mutum a ranar Juma'a daga inda mutum ya fara jin khuɗuba ko sai ya shiga cikin Massalaci?
13. Ya ya mutum zai kuɓuta daga haƙƙoƙin da ke hannunsa da ba zai iya mai da su ga masu haƙƙoƙin ba.
14. Wadda Mijinta bai taɓa kusantar ta ba (tsawon wata 10) tun da suka yi aure, ta samu labarin zai sake aure, yaya za ta yi?
15. Mutum mai jin larabci kawai zai iya koyar da addini?
16. Ya hallata Sallah (nafila)raka'a biyu bayan Witr?
17. Mutum zai iya Ƙiyamu layli daren Juma'a kadai?
18. Shin lokacin Sanyi yana da albarka fiye da lokacin Zafi?
19. Ya inganta karanta Suratul Mulk na ceton mai karanta ta?
20. Ya hallata a dafa abinci a yi sadaƙa domin isar da lada ga Mamaci
Domin Sauraro Danna Link Dake Kasa 👇
https://darulfikr.com/s/128412
Vedion Shirin Fatawoyin Rahma Asabar 👇
https://youtu.be/5fUTqnkPW3E
Domin Shafin Fatawoyin Rahma Na Facebook 👇
www.facebook.com/fatawoyinrahama
Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
30/11/2021
Asabar 22/4/1443 = 27/11/2021
Tare da *Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo *
Shimfiɗa - _Al-ƙur'ani ya ƙunshi duk abin da ya danganci buƙatar bayi na rayuwa mai kyau a duniya da lahira_
Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki -
———————————————
1. Wadda ta yi bakance za ta aikata wani aikin ɗa'a za ta iya canza wannan aikin ɗa'a zuwa wani aikin ɗa'a na daban?
2. Mutum da ya iya karantar da Ilimin Lissafi (Maths) amma ba yi da takardar shaida, zai iya amfani da takarda ƙarya domin samun aikin koyar da Lissafi?
3. Mutum da yake kwana da mutane, ya wajaba ya tashe su zuwa Sallar Asuba?
4. Hukucin sayan hannun Jari a Kamfanin da Musulmi zai iya zama shugaban a wannan Kamfanin!
5. Ya hallata Musulmi ya yi aiki a ƙungiyar agaji na waɗanda ba musulmi ba?
6. Kyautata ma ƙanwar mahaifiya wadda ba musulma ba kamar kyautata wa Mahaifiya musulma ne?
7. Mutum zai iya yanka Sa ma abin da ya haifa maimakon Rago?
8. Idan aka kira Sallah, Mata za su jira sai an tsaida iƙama kafin su yi Sallah?
9. Wanda ya yi alƙawarin Sallar Walha sai ya manta, shin zai rama?
10. Gaskiya ne kuɗin da Mutum zai ba da Matarsa sun fi daraja akan gina Massalaci?
11. Shin gaskiya ne Allah ba ya yafe wa wanda ya yi shirka ko ya tuba?
12. Magana yana haramta ga mutum a ranar Juma'a daga inda mutum ya fara jin khuɗuba ko sai ya shiga cikin Massalaci?
13. Ya ya mutum zai kuɓuta daga haƙƙoƙin da ke hannunsa da ba zai iya mai da su ga masu haƙƙoƙin ba.
14. Wadda Mijinta bai taɓa kusantar ta ba (tsawon wata 10) tun da suka yi aure, ta samu labarin zai sake aure, yaya za ta yi?
15. Mutum mai jin larabci kawai zai iya koyar da addini?
16. Ya hallata Sallah (nafila)raka'a biyu bayan Witr?
17. Mutum zai iya Ƙiyamu layli daren Juma'a kadai?
18. Shin lokacin Sanyi yana da albarka fiye da lokacin Zafi?
19. Ya inganta karanta Suratul Mulk na ceton mai karanta ta?
20. Ya hallata a dafa abinci a yi sadaƙa domin isar da lada ga Mamaci
Domin Sauraro Danna Link Dake Kasa 👇
https://darulfikr.com/s/128412
Vedion Shirin Fatawoyin Rahma Asabar 👇
https://youtu.be/5fUTqnkPW3E
Domin Shafin Fatawoyin Rahma Na Facebook 👇
www.facebook.com/fatawoyinrahama
Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
30/11/2021
Darulfikr
Fatawoyin Rahma Asabar 27-11-2021
(Sabuban Da Suke Haifar Da Cututtukan Zuciya)
Tare Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/o1E_kaqHJ5U
Ayi sauraro lafiya
Tare Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/o1E_kaqHJ5U
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Sabuban Da Suke Haifar Da Cututtukan Zuciya Daga Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Amsoshin tambayoyin ku da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma
KHUDBAR SALLAR JUMU'A
Mai taken
GAGGAWA CIKIN AIKIN ALKHAIRI
Tare da
Dr. Abubakar Mohammad Sani Birnin-Kudu (Hafizahullah)
@
Dutse Central Mosque,
Jihar Jigawa Nigeria.
Jumu'a :
👇👇👇
https://darulfikr.com/s/128413
Ayi sauraro lafiya
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
30/11/2021
Mai taken
GAGGAWA CIKIN AIKIN ALKHAIRI
Tare da
Dr. Abubakar Mohammad Sani Birnin-Kudu (Hafizahullah)
@
Dutse Central Mosque,
Jihar Jigawa Nigeria.
Jumu'a :
👇👇👇
https://darulfikr.com/s/128413
Ayi sauraro lafiya
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
30/11/2021
Darulfikr
Gaggawa Zuwa Ga Aikin Alkhairi by Dr Abubakar Muhammad Sani Birnin Kudu
Darulfikr taku ce domin yada sunnah
Hukuncin Ƙarawa Musulmi Jinin Wanda Ba Musulmi Ba
Tare Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/AiAiZB6jwhI
Ayi sauraro lafiya
Tare Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/AiAiZB6jwhI
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Menene Hukuncin Karawa Musulmi Jinin Wanda Ba Musulmi Ba Daga Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Amsoshin Tambayoyin Ku Daga Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Domin Shafin Fatawoyin Rahma Na Telegram 👇
www.t.me/fatawoyinrahama
Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta…
Domin Shafin Fatawoyin Rahma Na Telegram 👇
www.t.me/fatawoyinrahama
Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta…
(Bayanin Hadisin Falalar Yawaita Yiwa Annabi SAW Salati Ranar Juma'a)
Tare Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/Civ8basW3GM
Ayi sauraro lafiya
Tare Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/Civ8basW3GM
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Falalar Yawaita Yiwa Annabi Salati Ranar Juma'a Daga Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Amsoshin tambayoyin ku da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 97.3 FM wanda Anas Idris Hassan Yake karanta tambayoyin
KHUDBAR SALLAR JUMU'A
Mai taken
SABUBAN KYAKYKYAWAN KARSHE
Tare da
Dr. Abubakar Muhammad Sani Birnin-Kudu (Hafizahullah)
@
Dutse Central Mosque,
Jihar Jigawa Nigeria.
28 Rabi'in Al akhir, 1443.
(3rd December, 2021)
Jumu'a :
👇👇👇
https://darulfikr.com/s/128510
Ayi sauraro lafiya
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
3/12/2021
Mai taken
SABUBAN KYAKYKYAWAN KARSHE
Tare da
Dr. Abubakar Muhammad Sani Birnin-Kudu (Hafizahullah)
@
Dutse Central Mosque,
Jihar Jigawa Nigeria.
28 Rabi'in Al akhir, 1443.
(3rd December, 2021)
Jumu'a :
👇👇👇
https://darulfikr.com/s/128510
Ayi sauraro lafiya
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
3/12/2021
Darulfikr
Sabuban Kyakykyawan Karshe by Dr Abubakar Muhammad Sani Birnin Kudu
Darulfikr taku ce domin yada sunnah
Fatawoyin Rahma Lahadi 05-12-2021
Tare da Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Amsoshin tambayoyin ku da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 97.3 FM wanda Anas Idris Hassan Yake karanta tambayoyin
Domin Sauraro Danna Link 👇
https://youtu.be/B2V6WLnT6yU
Ayi sauraro lafiya
Tare da Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Amsoshin tambayoyin ku da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 97.3 FM wanda Anas Idris Hassan Yake karanta tambayoyin
Domin Sauraro Danna Link 👇
https://youtu.be/B2V6WLnT6yU
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Fatawoyin Rahma Lahadi 05-12-2021 Daga Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Amsoshin tambayoyin ku da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano
*Fatawoyin Rahma*
Asabar 23/4/1443 = 28/11/2021
Tare da *Prof. Muhammad Sani Umar R/Lemo*
Shimfiɗa - Saɓa Ma Allah Sababin dukkan Ƙuncin Rayuwa.
Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki -
1. Marar lafiyar da ba za ta iya Sallah a tsaye ba za ta iya Sallah a zaune?
2. Ya hallata Ma'aikata ta hana ma'aikatanta fita Sallar Jam'i wajen Ma'aikatan?
3. Idan Mutum ya samu Liman ya idar da Sallah zai iya zuwa wani Massalaci domin ya samu Jam'i?
4. Mutum zai iya kwana a Massalaci bayan rasuwar Mahaifinsa alhali kafin rasuwarsa ya hana shi kwana a Massalaci?
5. Idan Mutum yayi Wasiyya ka da akai shi maƙabarta, a binne shi a gidansa - za a zartar masa Wasiyyar sa?
6. Idan Ragon wasu ya shiga garken Mutum, ya ya zai yi?
7. Idan Mutum ya rubuta wa Matarsa sakī a Whatsapp amma sai ya goge kafin ya tura mata. Ita kuma ta gani. Shin ta saku?
8. Hukuncin Sanya zani mai zanen abu mai rai
9. Idan mace ana bin ta Azumi amma ba za iya biya ba saboda tsufa da rashin lafiya yaya za ta yi?
10. Ya tabbata wanda ya haddace Al-ƙur'ani zai ceci mutane saba'in?
11. Abin da mutum zai yi idan ya zama cikin wadanda ake karɓar adduar su!
12. Mutum zai iya bin Jam'i sannan ya sake jan iyalansa a gida?
13. Mutum zai fifita Malamansa akan Iyayensa!
14. Mutum zai iya bawa Kafirai kuɗi suyi masa addu'a saboda wai Addu'ar kafirai tafi saurin karɓuwa?
15. Wanda ba zai iya amfani da ruwa ba saboda cuta (duk da yana kusantar iyalansa) zai rinƙa taimama domin Sallah?
16. Mutumin da aka shiga da shi Tiyata kafin Azahar aka fitar da shi bayan La'asar zai rama Azahar da La’asar?
17. Ya inganta wanda ya roƙi Allah Aljanna sau uku Aljanna za ta ce Allah ka shigar da shi Aljanna...
18. Wanda ya ajiye mota bai sata a giya ba har ta gangara ta kashe wani, zai yi azumin kaffara?
19. Ya hallata amfani da Mutum-mutumi domin tallata kaya?
20. Wanda ya karɓi bashin kuɗi tsawon lokaci in zai dawo da kuɗin zai dawo da shi da ƙari saboda faduwar darajar Naira?
21. Ya hallata musulmin da ya samu madafan ido ya fifita musulmi akan wanda ba musulmi ba?
22. Mata in za su yi Sallah za su haɗe ƙafafunsu, ba tare da sun haɗa sahu ba?
23. Wanda ya riski raka'a ɗaya da Liman sai ya manta bai zauna ba sai da ya kawo raka'oi uku gaba ɗaya- zai yi Sujjadar rafkanwa?
24. Ya hallata Macen da Mijinta yake tsangwamarta saboda kiba har ba ya kusantar ta sha magani zabge kiba?
25. Hukuncin ƙona gashin kai da ke zuba in an yi kitso
Domin Downloading Danna Link Dake Kasa 👇
https://darulfikr.com/s/128589
Vedion Shirin Fatawoyin Rahma Lahadi 👇
https://youtu.be/5fUTqnkPW3E
Domin Shafin Fatawoyin Rahma Na Facebook 👇
www.facebook.com/fatawoyinrahama
Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
5/12/2021
Asabar 23/4/1443 = 28/11/2021
Tare da *Prof. Muhammad Sani Umar R/Lemo*
Shimfiɗa - Saɓa Ma Allah Sababin dukkan Ƙuncin Rayuwa.
Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki -
1. Marar lafiyar da ba za ta iya Sallah a tsaye ba za ta iya Sallah a zaune?
2. Ya hallata Ma'aikata ta hana ma'aikatanta fita Sallar Jam'i wajen Ma'aikatan?
3. Idan Mutum ya samu Liman ya idar da Sallah zai iya zuwa wani Massalaci domin ya samu Jam'i?
4. Mutum zai iya kwana a Massalaci bayan rasuwar Mahaifinsa alhali kafin rasuwarsa ya hana shi kwana a Massalaci?
5. Idan Mutum yayi Wasiyya ka da akai shi maƙabarta, a binne shi a gidansa - za a zartar masa Wasiyyar sa?
6. Idan Ragon wasu ya shiga garken Mutum, ya ya zai yi?
7. Idan Mutum ya rubuta wa Matarsa sakī a Whatsapp amma sai ya goge kafin ya tura mata. Ita kuma ta gani. Shin ta saku?
8. Hukuncin Sanya zani mai zanen abu mai rai
9. Idan mace ana bin ta Azumi amma ba za iya biya ba saboda tsufa da rashin lafiya yaya za ta yi?
10. Ya tabbata wanda ya haddace Al-ƙur'ani zai ceci mutane saba'in?
11. Abin da mutum zai yi idan ya zama cikin wadanda ake karɓar adduar su!
12. Mutum zai iya bin Jam'i sannan ya sake jan iyalansa a gida?
13. Mutum zai fifita Malamansa akan Iyayensa!
14. Mutum zai iya bawa Kafirai kuɗi suyi masa addu'a saboda wai Addu'ar kafirai tafi saurin karɓuwa?
15. Wanda ba zai iya amfani da ruwa ba saboda cuta (duk da yana kusantar iyalansa) zai rinƙa taimama domin Sallah?
16. Mutumin da aka shiga da shi Tiyata kafin Azahar aka fitar da shi bayan La'asar zai rama Azahar da La’asar?
17. Ya inganta wanda ya roƙi Allah Aljanna sau uku Aljanna za ta ce Allah ka shigar da shi Aljanna...
18. Wanda ya ajiye mota bai sata a giya ba har ta gangara ta kashe wani, zai yi azumin kaffara?
19. Ya hallata amfani da Mutum-mutumi domin tallata kaya?
20. Wanda ya karɓi bashin kuɗi tsawon lokaci in zai dawo da kuɗin zai dawo da shi da ƙari saboda faduwar darajar Naira?
21. Ya hallata musulmin da ya samu madafan ido ya fifita musulmi akan wanda ba musulmi ba?
22. Mata in za su yi Sallah za su haɗe ƙafafunsu, ba tare da sun haɗa sahu ba?
23. Wanda ya riski raka'a ɗaya da Liman sai ya manta bai zauna ba sai da ya kawo raka'oi uku gaba ɗaya- zai yi Sujjadar rafkanwa?
24. Ya hallata Macen da Mijinta yake tsangwamarta saboda kiba har ba ya kusantar ta sha magani zabge kiba?
25. Hukuncin ƙona gashin kai da ke zuba in an yi kitso
Domin Downloading Danna Link Dake Kasa 👇
https://darulfikr.com/s/128589
Vedion Shirin Fatawoyin Rahma Lahadi 👇
https://youtu.be/5fUTqnkPW3E
Domin Shafin Fatawoyin Rahma Na Facebook 👇
www.facebook.com/fatawoyinrahama
Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
5/12/2021
Darulfikr
Fatawoyin Rahma Lahadi 28-11-2021 - Prof Sani Umar Rijiyar Lemo
(Hukuncin Wanda Ya Saki Matarsa Ta WhatsApp)
Tare Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/IW5RaXeT7i8
Ayi sauraro lafiya
Tare Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/IW5RaXeT7i8
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Hukuncin Matar Da Aka Sake Ta Amma Ba'a Sanar Da Ita Ba Daga Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Amsoshin tambayoyin ku da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
JAN HANKALI GA SHUGABANNI AKAN KASHE-KASHEN DAKE FARUWA A JIHOHIN AREWA
Daga Prof. Muhammad Sani Rijiyar Lemo
Hukunta 'yan ta'adda a fili kowa ya ji ya gani, shi ne kawai hanyar tabbatar da zaman lafiya a kasar nan.
Allah ka ji kan 'yan'uwanmu da aka yi wa kisan ta'addanci, ka kuma kawar mana da duk wani mugun iri daga cikinmu. Amin.
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/tREgAMwDex0
Ayi Sauraro Lafiya
Allah Ya Kawo Mana Zaman Lafiya
Daga Prof. Muhammad Sani Rijiyar Lemo
Hukunta 'yan ta'adda a fili kowa ya ji ya gani, shi ne kawai hanyar tabbatar da zaman lafiya a kasar nan.
Allah ka ji kan 'yan'uwanmu da aka yi wa kisan ta'addanci, ka kuma kawar mana da duk wani mugun iri daga cikinmu. Amin.
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/tREgAMwDex0
Ayi Sauraro Lafiya
Allah Ya Kawo Mana Zaman Lafiya
YouTube
Kira ga Gwamnati ta Hukunta Yan' ta'addan da sukai ma Musulmi Kisan Gilla - Dr Muhd Sani Umar R/Lemo
Hukunta 'yan ta'adda a fili kowa ya ji ya gani, shi ne kawai hanyar tabbatar da zaman lafiya a kasar nan.
Allah ka ji kan 'yan'uwanmu da aka yi wa kisan ta'addanci, ka kuma gaggauta kawar mana da duk wani mugun iri daga cikinmu. Amin.
Dr. Muhammad Sani Umar…
Allah ka ji kan 'yan'uwanmu da aka yi wa kisan ta'addanci, ka kuma gaggauta kawar mana da duk wani mugun iri daga cikinmu. Amin.
Dr. Muhammad Sani Umar…
*Fatawoyin Rahma*
Asabar 29/4/1443 = 4/12/2021
Tare da *Prof. Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo*
Shimfida : _Ƙazantar Tsafi, Sihiri da Duba_
Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki:
1. Mutum zai iya Adduar Istihàrà a Sallar Walaha?
2. Ma'anar hadiśin da yake cewa in kun ga Kafirai ko Yahudawa a hanya ku takura su zuwa kuncin hanya, 'in ta kama ku matse su'!
3. Mutum zai iya cin abinci a kwanon da ke ɗauke da hoto ko zanen Ka'aba?
4. Shin Musulunci ya yarda da dukan Yara?
5. Iyaye za su iya tilasta wa yaronsu ya doki Matarsa in suna hasashen matar ta sihirce shi? _Fayyataccen bayani akan raunin hujjar ma su cewa iyaye za su iya tilasta wa ɗansu ya saki matarsa_
6. Iyaye za su iya yiwa 'yar su auren dole?
7. Hukuncin karatun Al-ƙur'ani da Tangimi!
8. Mutumin da ya ke Azumin nafila in an kawo masa abinci zai iya ƙarya ya ɓoye cewa Azumi yake yi domin gudun ríya?
Domin Sauraro Danna Link Dake Kasa 👇
https://darulfikr.com/s/128744
Vedion Shirin Fatawoyin Rahma Lahadi 👇
https://youtu.be/iMLafXLLsE8
Domin Shafin Fatawoyin Rahma Na Facebook 👇
www.facebook.com/fatawoyinrahama
Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
Asabar 29/4/1443 = 4/12/2021
Tare da *Prof. Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo*
Shimfida : _Ƙazantar Tsafi, Sihiri da Duba_
Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki:
1. Mutum zai iya Adduar Istihàrà a Sallar Walaha?
2. Ma'anar hadiśin da yake cewa in kun ga Kafirai ko Yahudawa a hanya ku takura su zuwa kuncin hanya, 'in ta kama ku matse su'!
3. Mutum zai iya cin abinci a kwanon da ke ɗauke da hoto ko zanen Ka'aba?
4. Shin Musulunci ya yarda da dukan Yara?
5. Iyaye za su iya tilasta wa yaronsu ya doki Matarsa in suna hasashen matar ta sihirce shi? _Fayyataccen bayani akan raunin hujjar ma su cewa iyaye za su iya tilasta wa ɗansu ya saki matarsa_
6. Iyaye za su iya yiwa 'yar su auren dole?
7. Hukuncin karatun Al-ƙur'ani da Tangimi!
8. Mutumin da ya ke Azumin nafila in an kawo masa abinci zai iya ƙarya ya ɓoye cewa Azumi yake yi domin gudun ríya?
Domin Sauraro Danna Link Dake Kasa 👇
https://darulfikr.com/s/128744
Vedion Shirin Fatawoyin Rahma Lahadi 👇
https://youtu.be/iMLafXLLsE8
Domin Shafin Fatawoyin Rahma Na Facebook 👇
www.facebook.com/fatawoyinrahama
Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
Darulfikr
Fatawoyin Rahma Asabar 04-12-2021 by Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Darulfikr taku ce domin yada sunnah