Kiyaye Furuci (Furuci da Baki Ko da Hoto)
Daga Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/xCuJ-D3keXo
Ayi sauraro lafiya
Daga Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/xCuJ-D3keXo
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Kiyaye Furuci ( Furuci da Baki Ko da Hoto) Daga Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar
Shimfiɗa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 97.3 FM wanda Sr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah yake amsa tambayoyin da kuka aiko
November 11, 2021
*Fatawoyin Rahma*
Lahadi 24/3/1443 = 31/10/2021
Tare da *Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo*
1. Ya hallata mai ɗaura bene a sama ya ƙara faɗin bene a sama domin samun yalwatacen ɗaki?
2. Menene matsayin bada 'mutuätu ɗalaƙ' (kyautar lallashi) ga matar da aka sake ta!
3. Mace da take da janaba sai jinin al’ada ya zo mata, za ta yi wankan janaba kafin ta gama al’adarta?
4. Hukuncin Mutumin da yake Limanci, ya ke karanta Alƙur'ani izu 20 ko wacce Rana a biya shi - zai kuma samu lada?
5. Hukuncin saukar Al-ƙur'ani ga mutum in ya mutu!
6. Mai ciwon ulcer da ya bige mutum ya mutu bisa kuskure ya ya zai yi?
7. Mata za su iya yiwa Mamaci Sallah kafin a fito da shi? Kuma za su iya bin jam’in Sallar Jana’iza da maza za su yi?
8. Ana rubutawa Mutum ladan kyakyawar niyya abin da Mutum bai samu damar aikatawa ba? Hakanan anan rubutawa Mutum zunubin abinda ya yi niyyar yi amma bai samu damar aikatawa ba?
9. Hukuncin wanda zai ba da kuɗi domin samun haƙƙin sa a gwamnatance!
10. Ma'aikacin Bankin Musulunci da ake buƙatar ya cika kuɗi in yayi kuskure a kirgen kuɗi zai iya amfani da kuɗi in kirgen da aka samu kuɗi da ya haura za su yi amfani da shi?
11. Wanda ya fara kasuwanci da Rîbà yaya zai tuba?
12. Mutumin da ya ba da bashi zai nemi ƙari?
Sannan wanda aka ba shi bashi zai iya bada ƙari da raɗin kansa?
13. Ya Halatta Mutum yayi yarjejeniya da Matarsa akan zata ɗauke masa bukatanta na yau da gobe domin ya bar ta ta yi aiki?
Domin Downloading Danna Link Dake Kasa 👇
https://darulfikr.com/s/127623
Vedion Shirin Fatawoyin Rahma Lahadi 👇
https://youtu.be/_VrxDVgn8j0
Domin Shafin Fatawoyin Rahma Na Facebook 👇
www.facebook.com/fatawoyinrahama
Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
11/11/2021
Lahadi 24/3/1443 = 31/10/2021
Tare da *Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo*
1. Ya hallata mai ɗaura bene a sama ya ƙara faɗin bene a sama domin samun yalwatacen ɗaki?
2. Menene matsayin bada 'mutuätu ɗalaƙ' (kyautar lallashi) ga matar da aka sake ta!
3. Mace da take da janaba sai jinin al’ada ya zo mata, za ta yi wankan janaba kafin ta gama al’adarta?
4. Hukuncin Mutumin da yake Limanci, ya ke karanta Alƙur'ani izu 20 ko wacce Rana a biya shi - zai kuma samu lada?
5. Hukuncin saukar Al-ƙur'ani ga mutum in ya mutu!
6. Mai ciwon ulcer da ya bige mutum ya mutu bisa kuskure ya ya zai yi?
7. Mata za su iya yiwa Mamaci Sallah kafin a fito da shi? Kuma za su iya bin jam’in Sallar Jana’iza da maza za su yi?
8. Ana rubutawa Mutum ladan kyakyawar niyya abin da Mutum bai samu damar aikatawa ba? Hakanan anan rubutawa Mutum zunubin abinda ya yi niyyar yi amma bai samu damar aikatawa ba?
9. Hukuncin wanda zai ba da kuɗi domin samun haƙƙin sa a gwamnatance!
10. Ma'aikacin Bankin Musulunci da ake buƙatar ya cika kuɗi in yayi kuskure a kirgen kuɗi zai iya amfani da kuɗi in kirgen da aka samu kuɗi da ya haura za su yi amfani da shi?
11. Wanda ya fara kasuwanci da Rîbà yaya zai tuba?
12. Mutumin da ya ba da bashi zai nemi ƙari?
Sannan wanda aka ba shi bashi zai iya bada ƙari da raɗin kansa?
13. Ya Halatta Mutum yayi yarjejeniya da Matarsa akan zata ɗauke masa bukatanta na yau da gobe domin ya bar ta ta yi aiki?
Domin Downloading Danna Link Dake Kasa 👇
https://darulfikr.com/s/127623
Vedion Shirin Fatawoyin Rahma Lahadi 👇
https://youtu.be/_VrxDVgn8j0
Domin Shafin Fatawoyin Rahma Na Facebook 👇
www.facebook.com/fatawoyinrahama
Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
11/11/2021
Darulfikr Foundation, Nigeria
Fatawoyin Rahma Lahadi 31-10-2021 - Fatawoyin Rahma - Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
The Great Islamic Scholar From The Northern Part Of Nigeria Who Specialized In The Field Of Hadeeth
November 11, 2021
*Fatawoyin Rahma*
Asabar 1/4/1443 = 6/11/2021
Shimfiɗa -Kiyaye Furuci ( Furuci da Baki Ko da Hoto)
Tare da *Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo *
Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki:
1. Wanda ya ke magana lokacin Kiran Sallah ba zai iya furta Kalmar Shahada lokacin mutuwarsa?
2. In mutun yana Sallah ana sanya zunubansa akan kansa da kafaɗunsa in ya yi Sujjada da Ruku'o sai laifukansa su rinƙa kakkaɓewa?
3. Ya hallata Liman yayi kuskure da gangan domin koyarwa?
4. Hukuncin sauraron waƙa tare da yin Zikiri a lokaci guda
5. Hukuncin hadisin Mace da Mahaifinta ba yi da lafiya amma ba ta je duba shi ba saboda Mijinta ba ya nan. Bayan ya rasu, sai aka yafe masa saboda biyayyarta ga Mijinta!
6. Mace mai takaba za ta iya fita domin ta'aziyya a wani gari ko unguwa?
7. Ya inganta duk tafiyar da Mace za ta yi daga ɗakinta zuwa Kitchin za a rubuta mata ladan Umra!
8. Miji yana da haƙƙin yayiwa Matar sa Allah ya isa in ta kwana da yunwa alhali akwai abincin dafawa!
9. Akwai hâdisin da yake nuna Annabi yana taimakawa Iyalansa aikin gida!
10. Shin adadin Annabawa da Manzanni
11. Ya inganta lokacin da Annabi Sulaiman ya rasu Gara ce ta nunawa Aljanu ya rasu?
12. Abinda ya ke haifar da cuttutukan zuciya da abinda zai magance su!
Domin Downloading Danna Link Dake Kasa 👇
https://darulfikr.com/s/127624
Vedion Shirin Fatawoyin Rahma Asabar 👇
https://youtu.be/WMfXHmd2pYE
Domin Shafin Fatawoyin Rahma Na Facebook 👇
www.facebook.com/fatawoyinrahama
Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
11/11/2021
Asabar 1/4/1443 = 6/11/2021
Shimfiɗa -Kiyaye Furuci ( Furuci da Baki Ko da Hoto)
Tare da *Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo *
Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki:
1. Wanda ya ke magana lokacin Kiran Sallah ba zai iya furta Kalmar Shahada lokacin mutuwarsa?
2. In mutun yana Sallah ana sanya zunubansa akan kansa da kafaɗunsa in ya yi Sujjada da Ruku'o sai laifukansa su rinƙa kakkaɓewa?
3. Ya hallata Liman yayi kuskure da gangan domin koyarwa?
4. Hukuncin sauraron waƙa tare da yin Zikiri a lokaci guda
5. Hukuncin hadisin Mace da Mahaifinta ba yi da lafiya amma ba ta je duba shi ba saboda Mijinta ba ya nan. Bayan ya rasu, sai aka yafe masa saboda biyayyarta ga Mijinta!
6. Mace mai takaba za ta iya fita domin ta'aziyya a wani gari ko unguwa?
7. Ya inganta duk tafiyar da Mace za ta yi daga ɗakinta zuwa Kitchin za a rubuta mata ladan Umra!
8. Miji yana da haƙƙin yayiwa Matar sa Allah ya isa in ta kwana da yunwa alhali akwai abincin dafawa!
9. Akwai hâdisin da yake nuna Annabi yana taimakawa Iyalansa aikin gida!
10. Shin adadin Annabawa da Manzanni
11. Ya inganta lokacin da Annabi Sulaiman ya rasu Gara ce ta nunawa Aljanu ya rasu?
12. Abinda ya ke haifar da cuttutukan zuciya da abinda zai magance su!
Domin Downloading Danna Link Dake Kasa 👇
https://darulfikr.com/s/127624
Vedion Shirin Fatawoyin Rahma Asabar 👇
https://youtu.be/WMfXHmd2pYE
Domin Shafin Fatawoyin Rahma Na Facebook 👇
www.facebook.com/fatawoyinrahama
Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
11/11/2021
Darulfikr Foundation, Nigeria
Fatawoyin Rahma Asabar 06-11-2021 - Fatawoyin Rahma - Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
The Great Islamic Scholar From The Northern Part Of Nigeria Who Specialized In The Field Of Hadeeth
November 11, 2021
*Fatawoyin Rahma *
Lahadi 2/4/1443 = 7/11/2021
Tare da Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo
Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki:
1. Saya ko sayar da gwal ga wanda bai san farashin sa ba.
2. Ya hallata Sojoji masu yaƙi da 'yan ta'adda su ɗebe kayan ganimar 'yan ta'adda da suke yaƙar su?
3. Ya hallata Jami'an an 'Yansanda (stop and search) su karɓi kyauta daga masu safara kaya ba tare da sun san abin da suke ɗauke da shi cikin motar su?
4. Mutum zai iya sadaƙatul Jariya ga Iyayensa da suke da rai?
5. Ya hallata ' Yan uwa da za su gaji 'yar uwarsu su haɗu su yi sadaƙa da abin da ta bari domin ladan yaje mata?
6. Wanda ya rabu da uwarsa ba da daɗi ba, zai iya yin wani aikin da zai cece shi a wajen Allah?
7. Makomar wanda ya rasu a wajen dambe!
8. Ya hallata Miji ya ƙara Aure ba tare da sanin Uwargida ba!
9. Nafilfili da Annabi ﷺ ba ya bari koda a halin tafiya!
10. Mamu za su bayyana Kabbara in Liman ya yi Kabbara?
11. Mutum zai iya sanya hannunsa su wuce gwuiwar sa domin bayansa ya miƙe daidai a Ruku'u?
12. Sallama Uku ya tabbata a Sunna?
13. Dole Mutun sai ya je Sallah a Massalacin da yake da tazara da in da yake?
14. Ya inganta Sallar Juma'a da aka yi da rawani tafi wanda aka yi ba rawani da daraja 70?
15. Lokacin fitar Sallar Îshâ!
16. Mamü zai yi Sujjadar Rafkanwa idan ya yi Sujjada kafin Liman, da kuskure?
17. Ya hallata mai Sallah da zanin da ke da najasa ta yafuto wani zani mai tsafta sannan ta ci gaba da sallarta ko da ta karkace wa alƙibla?
18. Hukuncin Masu sana'ar goge takalma yayin huɗubar Jumu'a!
19. Matsayin Mamun da yaro ya hau kan shi bai iya bin Liman ba. Abin da ya tsere masa zai ciko?
20. Gaskiya ne Magidancin da yayi Zina ya zama Mushe? Allah ba zai karɓi duk wani aiki ko tubansa ba?
21. Wanda ya yi Zina an cire masa rigar Imani?
22. Mahaifiyar da take ƙyamar ‘yar ta ta sa Niƙabi!
23. Wanda ya sayar da fili zai ba da Zakka ko sai kuɗin ya shekara?
24. Hukuncin kyautar da za a bawa mai aski ko man fetur bayan mutum ya biya Kamfani?
25. Alƙalai masu ɗaukar wani kaso na dukiyar marayu in sun raba, suna da wata hujja ce?
26. Ɗalibi zai iya rage shekaru domin ya samu damar zuwa Hidimar ƙasa (NYSC)
Domin Downloading Danna Link Dake Kasa 👇
https://darulfikr.com/s/127626
Vedion Shirin Fatawoyin Rahma Lahadi 👇
https://youtu.be/5SGmW_CjICM
Domin Shafin Fatawoyin Rahma Na Facebook 👇
www.facebook.com/fatawoyinrahama
Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
11/11/2021
Lahadi 2/4/1443 = 7/11/2021
Tare da Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo
Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki:
1. Saya ko sayar da gwal ga wanda bai san farashin sa ba.
2. Ya hallata Sojoji masu yaƙi da 'yan ta'adda su ɗebe kayan ganimar 'yan ta'adda da suke yaƙar su?
3. Ya hallata Jami'an an 'Yansanda (stop and search) su karɓi kyauta daga masu safara kaya ba tare da sun san abin da suke ɗauke da shi cikin motar su?
4. Mutum zai iya sadaƙatul Jariya ga Iyayensa da suke da rai?
5. Ya hallata ' Yan uwa da za su gaji 'yar uwarsu su haɗu su yi sadaƙa da abin da ta bari domin ladan yaje mata?
6. Wanda ya rabu da uwarsa ba da daɗi ba, zai iya yin wani aikin da zai cece shi a wajen Allah?
7. Makomar wanda ya rasu a wajen dambe!
8. Ya hallata Miji ya ƙara Aure ba tare da sanin Uwargida ba!
9. Nafilfili da Annabi ﷺ ba ya bari koda a halin tafiya!
10. Mamu za su bayyana Kabbara in Liman ya yi Kabbara?
11. Mutum zai iya sanya hannunsa su wuce gwuiwar sa domin bayansa ya miƙe daidai a Ruku'u?
12. Sallama Uku ya tabbata a Sunna?
13. Dole Mutun sai ya je Sallah a Massalacin da yake da tazara da in da yake?
14. Ya inganta Sallar Juma'a da aka yi da rawani tafi wanda aka yi ba rawani da daraja 70?
15. Lokacin fitar Sallar Îshâ!
16. Mamü zai yi Sujjadar Rafkanwa idan ya yi Sujjada kafin Liman, da kuskure?
17. Ya hallata mai Sallah da zanin da ke da najasa ta yafuto wani zani mai tsafta sannan ta ci gaba da sallarta ko da ta karkace wa alƙibla?
18. Hukuncin Masu sana'ar goge takalma yayin huɗubar Jumu'a!
19. Matsayin Mamun da yaro ya hau kan shi bai iya bin Liman ba. Abin da ya tsere masa zai ciko?
20. Gaskiya ne Magidancin da yayi Zina ya zama Mushe? Allah ba zai karɓi duk wani aiki ko tubansa ba?
21. Wanda ya yi Zina an cire masa rigar Imani?
22. Mahaifiyar da take ƙyamar ‘yar ta ta sa Niƙabi!
23. Wanda ya sayar da fili zai ba da Zakka ko sai kuɗin ya shekara?
24. Hukuncin kyautar da za a bawa mai aski ko man fetur bayan mutum ya biya Kamfani?
25. Alƙalai masu ɗaukar wani kaso na dukiyar marayu in sun raba, suna da wata hujja ce?
26. Ɗalibi zai iya rage shekaru domin ya samu damar zuwa Hidimar ƙasa (NYSC)
Domin Downloading Danna Link Dake Kasa 👇
https://darulfikr.com/s/127626
Vedion Shirin Fatawoyin Rahma Lahadi 👇
https://youtu.be/5SGmW_CjICM
Domin Shafin Fatawoyin Rahma Na Facebook 👇
www.facebook.com/fatawoyinrahama
Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
11/11/2021
Darulfikr Foundation, Nigeria
Fatawoyin Rahma Lahadi 07-11-2021 - Fatawoyin Rahma - Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
The Great Islamic Scholar From The Northern Part Of Nigeria Who Specialized In The Field Of Hadeeth
November 11, 2021
KYAUTATA MU'AMALA CIKIN DUKKANIN AYYUKA
KHUDBAR SALLAR JUMU'A
Tare da
Dr. Abubakar Mohammad Sani Birnin-Kudu (Hafizahullah)
@
Dutse Central Mosque,
Jihar Jigawa Nigeria.
Jumu'a :
👇👇👇
https://darulfikr.com/s/127714
Ayi sauraro lafiya
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
13/11/2021
KHUDBAR SALLAR JUMU'A
Tare da
Dr. Abubakar Mohammad Sani Birnin-Kudu (Hafizahullah)
@
Dutse Central Mosque,
Jihar Jigawa Nigeria.
Jumu'a :
👇👇👇
https://darulfikr.com/s/127714
Ayi sauraro lafiya
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
13/11/2021
Darulfikr
KYAUTATA MU'AMALA CIKIN DUKKANIN AYYUKA by Dr Abubakar Muhammad Sani Birnin Kudu
Darulfikr taku ce domin yada sunnah
November 13, 2021
( Hukuncin Saukewa Mamaci Alkur'ani )
Daga Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/OmgXQHkQoMg
Ayi sauraro lafiya
Daga Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/OmgXQHkQoMg
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Hukuncin Saukewa Mamaci Alkur'ani Daga Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Hukuncin Saukewa Mamaci Alkur'ani Idan Ya Rasu
Daga Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano
Ayi sauraro lafiya
Daga Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano
Ayi sauraro lafiya
November 13, 2021
( Hukuncin Biyan Kudi Don Yiwa Mutum Addu'a )
Daga Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/yz3uWjGE8BQ
Ayi sauraro lafiya
Daga Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/yz3uWjGE8BQ
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Hukuncin Biyan Kudi A Yiwa Mutum Addu'a Daga Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Hukuncin Bada Kudi Don Yiwa Mutum Addu'a
Daga Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano
Ayi sauraro lafiya
Daga Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano
Ayi sauraro lafiya
November 14, 2021
(Bayanin Hadisin Abubuwan Da Allah Yayi Shiru Game Dasu)
Daga Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/bB-BkupR6co
Ayi sauraro lafiya
Daga Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/bB-BkupR6co
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Bayanin Hadisin Abubuwan Da Allah Yayi Shiru Game Dasu Daga Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Amsoshin Tambayoyin Ku Daga Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Domin Shafin Fatawoyin Rahma Na Telegram 👇
www.t.me/fatawoyinrahama
Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta…
Domin Shafin Fatawoyin Rahma Na Telegram 👇
www.t.me/fatawoyinrahama
Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta…
November 15, 2021
(Hukuncin Kallon Fina-Finan Dake Nuna Tarihin Annabawa)
Daga Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/c4E4wA6t0FM
Ayi sauraro lafiya
Daga Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/c4E4wA6t0FM
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Hukuncin Kallon Fina - Finan Dake Nuna Tarihin Annabawa Daga Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin Fatawoyin Rahma Asabar 22-11-2020
November 16, 2021
*Kashe-Kashen Kungiyoyin Addini Da Manzon Allah S.A.W Yace Zasu Faru...*
Tare da: _Dr. Abubakar Muhammad Sani Birnin Kudu (Hafizahullah)_
Cikakken Bayani danna link 👇
https://youtu.be/BvbGpnRyC44
Ayi sauraro lafiya
Tare da: _Dr. Abubakar Muhammad Sani Birnin Kudu (Hafizahullah)_
Cikakken Bayani danna link 👇
https://youtu.be/BvbGpnRyC44
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Kashe-Kashen Kungiyoyin Addini Da Manzon Allah S.A.W Yace Zasu Faru - Dr. Abubakar Sani Birnin Kudu
Rarrabuwar Kungiyoyin Addini Da Manzon Allah S.A.W Ya Bayyana Zasu Faru A Wannan Zamanin Namu
Karatun Littafin Sharhu Fadlul-Islam Daga Dutse Central Mosque Jihar Jigawa Nigeria
Tare da Dr Abubakar Muhammad Sani Birnin Kudu Hafizahullah
Cheif Imam Dutse…
Karatun Littafin Sharhu Fadlul-Islam Daga Dutse Central Mosque Jihar Jigawa Nigeria
Tare da Dr Abubakar Muhammad Sani Birnin Kudu Hafizahullah
Cheif Imam Dutse…
November 17, 2021
Amsoshin tambayoyin da kuka aiko mana
Tare Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/e9JhC6ALt5o
Ayi sauraro lafiya
Tare Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/e9JhC6ALt5o
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Amsoshin Tambayoyin Ku Daga Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
November 17, 2021
Hukuncin Karanta Suratul Kahfi Duk Ranar Juma'a
Tare Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/yzSVZC21xi4
Ayi sauraro lafiya
Tare Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/yzSVZC21xi4
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Hukuncin Karanta Suratul Kahfi Ranar Juma'a Daga Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Qayyade Ranar Juma'a Domin Karanta Suratul Kahfi Hadisin Bai Inganta Ba
November 19, 2021
BIDI'A DA HAƊARINTA ACIKIN AL'UMMA
Tare da: Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizah
HUDUBAR JUMA'A DAGA MASALLACIN ALMUNTADA DAKE DORAYI KANO
Domin Sauraro Danna Link Dake Kasa 👇
https://youtu.be/gUrtdRJTK-s
Ayi sauraro lafiya
Tare da: Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizah
HUDUBAR JUMA'A DAGA MASALLACIN ALMUNTADA DAKE DORAYI KANO
Domin Sauraro Danna Link Dake Kasa 👇
https://youtu.be/gUrtdRJTK-s
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Bidi'a Da Hadarinta Acikin Al'umma Daga Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
HUDUBAR JUMA'A DAGA MASALLACIN ALMUNTADA DAKE DORAYI KANO
Tare da: Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Join this channel to get access to perks:
https://www.youtube.com/channel/UCW9uQTsYfqndtBSmwNzvvtQ/join
► Subscribe to Hausa Online Here:…
Tare da: Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Join this channel to get access to perks:
https://www.youtube.com/channel/UCW9uQTsYfqndtBSmwNzvvtQ/join
► Subscribe to Hausa Online Here:…
November 19, 2021
Fatawoyin Rahma Asabar 20-11-2021
Tare da Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Amsoshin tambayoyin ku da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 97.3 FM wanda Anas Idris Hassan Yake karanta tambayoyin
Domin Sauraro Danna Link 👇
https://youtu.be/cwLZgy5cB2c
Ayi sauraro lafiya
Tare da Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Amsoshin tambayoyin ku da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 97.3 FM wanda Anas Idris Hassan Yake karanta tambayoyin
Domin Sauraro Danna Link 👇
https://youtu.be/cwLZgy5cB2c
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Fatawoyin Rahma Asabar 20-11-2021 Daga Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da ya ke amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano
*Fatawoyin Rahma Asabar* 16/4/1441 = 20/11/2021
Tare da *Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo *
Shimfiɗa - Faɗin Allah:
فَهَلْ عَسَيْتُمْ إِن…
*Fatawoyin Rahma Asabar* 16/4/1441 = 20/11/2021
Tare da *Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo *
Shimfiɗa - Faɗin Allah:
فَهَلْ عَسَيْتُمْ إِن…
November 20, 2021
Fatawoyin Rahma Lahadi 21-11-2021
Tare da Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Amsoshin tambayoyin ku da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 97.3 FM wanda Anas Idris Hassan Yake karanta tambayoyin
Domin Sauraro Danna Link 👇
https://youtu.be/WT73SBB86C4
Ayi sauraro lafiya
Tare da Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Amsoshin tambayoyin ku da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 97.3 FM wanda Anas Idris Hassan Yake karanta tambayoyin
Domin Sauraro Danna Link 👇
https://youtu.be/WT73SBB86C4
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Fatawoyin Rahma Lahadi 21-11-2021 Daga Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da ya ke amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Tare da Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
November 21, 2021
*Fatawoyin Rahma Asabar* 16/4/1441 = 20/11/2021
Tare da *Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo *
Shimfiɗa - Faɗin Allah:
فَهَلْ عَسَيْتُمْ إِن تَوَلَّيْتُمْ أَن تُفْسِدُوا۟ فِى ٱلْأَرْضِ وَتُقَطِّعُوٓا۟ أَرْحَامَكُمْ
Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki -
1. Ya hallata Mutum ya bada takardar aiki da ya samu ga wani?
2. Wanda aka yi masa kyauta da kuɗin marayu alhali bai sani ba sai bayan da yayi amfani da kuɗin, yana da laifi?
3. Wanda ya ke saɓawa mahaifiyar sa zai iya shiga cikin kuncin rayuwa a duniya?
4. Hukuncin yiwa Shugaba mummunar addu'a.
5. Hukuncin cin dabbar da mota ta kaɗe aka yanka ta kafin ta mutu?
6. Hukuncin wanda ya karɓi taimakon Gina Makaranta daga wanda yake caca.
Domin Downloading Danna Link Dake Kasa 👇
https://darulfikr.com/s/128095
Vedion Shirin Fatawoyin Rahma Asabar 👇
https://youtu.be/cwLZgy5cB2c
Domin Shafin Fatawoyin Rahma Na Facebook 👇
www.facebook.com/fatawoyinrahama
Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
21/11/2021
Tare da *Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo *
Shimfiɗa - Faɗin Allah:
فَهَلْ عَسَيْتُمْ إِن تَوَلَّيْتُمْ أَن تُفْسِدُوا۟ فِى ٱلْأَرْضِ وَتُقَطِّعُوٓا۟ أَرْحَامَكُمْ
Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki -
1. Ya hallata Mutum ya bada takardar aiki da ya samu ga wani?
2. Wanda aka yi masa kyauta da kuɗin marayu alhali bai sani ba sai bayan da yayi amfani da kuɗin, yana da laifi?
3. Wanda ya ke saɓawa mahaifiyar sa zai iya shiga cikin kuncin rayuwa a duniya?
4. Hukuncin yiwa Shugaba mummunar addu'a.
5. Hukuncin cin dabbar da mota ta kaɗe aka yanka ta kafin ta mutu?
6. Hukuncin wanda ya karɓi taimakon Gina Makaranta daga wanda yake caca.
Domin Downloading Danna Link Dake Kasa 👇
https://darulfikr.com/s/128095
Vedion Shirin Fatawoyin Rahma Asabar 👇
https://youtu.be/cwLZgy5cB2c
Domin Shafin Fatawoyin Rahma Na Facebook 👇
www.facebook.com/fatawoyinrahama
Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
21/11/2021
YouTube
Fatawoyin Rahma Asabar 20-11-2021 Daga Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da ya ke amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano
*Fatawoyin Rahma Asabar* 16/4/1441 = 20/11/2021
Tare da *Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo *
Shimfiɗa - Faɗin Allah:
فَهَلْ عَسَيْتُمْ إِن…
*Fatawoyin Rahma Asabar* 16/4/1441 = 20/11/2021
Tare da *Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo *
Shimfiɗa - Faɗin Allah:
فَهَلْ عَسَيْتُمْ إِن…
November 21, 2021
November 21, 2021
( Dalilin Lalacewar Zamantakewa A Bayan Ƙasa)
Tare Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/sJVRcZmnCeM
Ayi sauraro lafiya
Tare Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/sJVRcZmnCeM
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Dalilin Lalacewar Zamantakewa A Bayan Ƙasa Daga Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shinfiɗa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano
November 22, 2021
*Fatawoyin Rahma *
Lahadi. 16/4/1441 = 21/11/2021
Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo
Shimfiɗa : _Kyautata ma Al'uma Lokacin Tsanani da Kuncin Rayuwa_
Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki -
1. Ya hallata Mutum ya yi ' Transfer' na kuɗi da ƙari ga wanda ya zo neman kuɗi a hannunsa?
2. 'Ya za ta iya kai Mahaifiyar su Kotu in ba ta son a raba musu gadon gidan su?
3. Hukuncin yaji ƙin cin abinci!
4. Hukuncin wanda yayi alwala sannan ya taka najasa!
5. Hukuncin wanda yayi Sallah ba tare da Shafan Kai ko Kunne!
6. Mutumin da yake Sallah yake karanta Fatiha zai iya adduar buƙata yayin da ya zo gaɓan 'Iýýaka Na'abudu Wa Iýýaka Nasta'in'?
7. Hukuncin siyan kayan abinci da sauƙi domin a ɓoye sai ya yi tsada.
8. Ya tabbata ƙananan yara da suka rasu suna ƙarƙashin kulawar Annabi Ibrahim a Barzahu?
9. Mutum zai iya fitar da Zakka ya bawa yarsa wata -wata?
10. Kirista zai iya zama wakilin Musulmi ya karɓa masa Aure?
11. Akwai banbanci cewa ' Miji yafi girman haƙƙi akan Iyaye da cewa Miji yafi daraja akan Iyaye'?
12. In Mace taga mutumin kirki za ta iya roƙon Allah ya sa ya aureta?
13. Ya hallata mai kiwon Kaji ya siyarwa mai yin Kirsimeti?
14. Ya hallata cin naman Kada?
15. Ana yin Shafa'i da Witr bayan ƙetowar Alfijir?
16. Matsayin Sallar wanda yayi Sahu da wanda ya sha giya yayi manƙas!
17. Hukuncin faɗin Àmeen (a Sallah ko wajen Sallah) a ayoyin ƙarshe na Baƙara.
18. Wanda ya yi alwala ya ci abu ba tare da ya kurkure bakinsa ba, ya na da alwala?
19. Matsayin zuwa Sallah a guje
20. Hukuncin makara zuwa Sallar Asuba a Jam'i
21. Zikirin da ake yi 33 bayan Sallar Farilla ya inganta ana yin ƙasa da haka?
22. Adduar ziyarar maƙabarta
23. Hukuncin tashi tsaye domin zuwan wani ko girmama wani!
Domin Sauraro Danna Link Dake Kasa 👇
https://darulfikr.com/s/128129
Vedion Shirin Fatawoyin Rahma Lahadi 👇
https://youtu.be/WT73SBB86C4
Domin Shafin Fatawoyin Rahma Na Facebook 👇
www.facebook.com/fatawoyinrahama
Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
23/11/2021
Lahadi. 16/4/1441 = 21/11/2021
Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo
Shimfiɗa : _Kyautata ma Al'uma Lokacin Tsanani da Kuncin Rayuwa_
Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki -
1. Ya hallata Mutum ya yi ' Transfer' na kuɗi da ƙari ga wanda ya zo neman kuɗi a hannunsa?
2. 'Ya za ta iya kai Mahaifiyar su Kotu in ba ta son a raba musu gadon gidan su?
3. Hukuncin yaji ƙin cin abinci!
4. Hukuncin wanda yayi alwala sannan ya taka najasa!
5. Hukuncin wanda yayi Sallah ba tare da Shafan Kai ko Kunne!
6. Mutumin da yake Sallah yake karanta Fatiha zai iya adduar buƙata yayin da ya zo gaɓan 'Iýýaka Na'abudu Wa Iýýaka Nasta'in'?
7. Hukuncin siyan kayan abinci da sauƙi domin a ɓoye sai ya yi tsada.
8. Ya tabbata ƙananan yara da suka rasu suna ƙarƙashin kulawar Annabi Ibrahim a Barzahu?
9. Mutum zai iya fitar da Zakka ya bawa yarsa wata -wata?
10. Kirista zai iya zama wakilin Musulmi ya karɓa masa Aure?
11. Akwai banbanci cewa ' Miji yafi girman haƙƙi akan Iyaye da cewa Miji yafi daraja akan Iyaye'?
12. In Mace taga mutumin kirki za ta iya roƙon Allah ya sa ya aureta?
13. Ya hallata mai kiwon Kaji ya siyarwa mai yin Kirsimeti?
14. Ya hallata cin naman Kada?
15. Ana yin Shafa'i da Witr bayan ƙetowar Alfijir?
16. Matsayin Sallar wanda yayi Sahu da wanda ya sha giya yayi manƙas!
17. Hukuncin faɗin Àmeen (a Sallah ko wajen Sallah) a ayoyin ƙarshe na Baƙara.
18. Wanda ya yi alwala ya ci abu ba tare da ya kurkure bakinsa ba, ya na da alwala?
19. Matsayin zuwa Sallah a guje
20. Hukuncin makara zuwa Sallar Asuba a Jam'i
21. Zikirin da ake yi 33 bayan Sallar Farilla ya inganta ana yin ƙasa da haka?
22. Adduar ziyarar maƙabarta
23. Hukuncin tashi tsaye domin zuwan wani ko girmama wani!
Domin Sauraro Danna Link Dake Kasa 👇
https://darulfikr.com/s/128129
Vedion Shirin Fatawoyin Rahma Lahadi 👇
https://youtu.be/WT73SBB86C4
Domin Shafin Fatawoyin Rahma Na Facebook 👇
www.facebook.com/fatawoyinrahama
Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
23/11/2021
Darulfikr
Fatawoyin Rahma Lahadi 22-11-2021 - Prof Sani Umar Rijiyar Lemo
November 23, 2021
( Kyautatawa Lokacin Tsanani Da Ƙuncin Rayuwa )
Tare Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/ezvPSVHHpsU
Ayi sauraro lafiya
Tare Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/ezvPSVHHpsU
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Kyautatawa Al'umma Lokacin Tsanani Da Ƙuncin Rayuwa Daga Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shinfiɗa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 97.3 FM wanda Anas Idris Hassan Yake karanta tambayoyin
November 23, 2021