Fatawoyin Rahma - Tare Da Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
2.89K subscribers
19 photos
24 videos
1 file
1.03K links
Amsa Fatawoyin Da Suka Shafi Addini Da Rayuwa Wanda Al-Duktuur Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Yake Amsawa a Kowane Mako
Download Telegram
*Fatawoyin Rahma*

Lahadi 5/12/2021

Tare da *Prof. Muhammad Sani Umar R/Lemo *

Shimfiɗa _- Hukunci Sihiri, Tsafe, da Duba_

Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki -

1. Ƙarin haske game da Hadisīn ku bibiyi tsakanin Hajji da Umra...

2. Akwai Zakka akan kuɗin da aka ajiye fiye da Shekara ɗaya a Hukumar Aikin Hajji?

3. Akwai Zakka akan gwal ɗin adon mata?

4. Mace za ta iya bawa Mijinta Zakka?

5. Yadda Mutum zai kuɓuta daga kuɗin ruwa da ake sa masa a kuɗin ajiyansa a Banki?

6. Idan mutum aka sa masa kudi a acoount ɗinsa amma bai san wa yasa ba zai ɗauki hukuncin tsintuwa?

7. Wanda ya yi Bakance amma sai ya kasa cigaba, ya ya zai tuba?

8. Yaya sahihincin ' Allah ya ba ku mu samu'

9. Salla da tufafi mai Najasa!

10. Ya hallata Mace ta yi ma 'yan uwanta mata limanci?

11. Shin da zarar Mace ta ga farin ruwa bayan jinin al'ada, ta yi tsarki?

12. Miji zai iya sanya Matarsa ɗaya aiki kullum, ya bar ɗayan?

13. Shin faɗar Annabi Matar da ta sanya turare ta fito waje kamar mazinaciya ce har da budurwa?

Domin Sauraro Danna Link Dake Kasa 👇

https://darulfikr.com/s/128745

Vedion Shirin Fatawoyin Rahma Lahadi 👇

https://youtu.be/B2V6WLnT6yU

Domin Shafin Fatawoyin Rahma Na Facebook 👇

www.facebook.com/fatawoyinrahama

Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com

Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
JAN HANKALI GA SHUGABANNI DANGANE DA SHUGABANCI A MUSULUNCI

Daga Prof. Muhammad Sani Rijiyar Lemo

Allah ka ji kan 'yan'uwanmu da aka yi wa kisan ta'addanci, ka kuma kawar mana da duk wani mugun iri daga cikinmu. Amin.

Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇

https://youtu.be/8I1S52N7ZW8

Ayi Sauraro Lafiya
Allah Ya Kawo Mana Zaman Lafiya
KHUDBAR SALLAR JUMU'A

Mai taken
Gaskiyar Fakewa Da Allah Lokacin Damuwa

Tare da
Dr. Abubakar Muhammad Sani Birnin-Kudu (Hafizahullah)
@
Dutse Central Mosque,
Jihar Jigawa Nigeria.

Ranar Jumu'a

5 Jumadal Ula, 1443.
(10th December, 2021)

Domin Sauraro Danna Link Dake 👇👇

https://darulfikr.com/s/128983


Ayi sauraro lafiya


Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
11/12/2021
SAKO NA MUSAMMAN GA MUSULMI



Jawabin Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo akan Jan Hankalin Gwamnati da Yan Taadda akan illar kisan ba-gaira-babu-dalili a wannan kasa- Dr. Sani Umar R/lemo

Domin Sauraro Cikakken Bayanin Danna Link 👇

https://youtu.be/ILyxjWuog2c

Ayi sauraro lafiya
(Ƙazantar Tsafi, Sihiri da Duba)

Tare Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo

Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇

https://youtu.be/iMLafXLLsE8

Ayi sauraro lafiya
(Bayani game da hallitar Annabi Adam bisa zira'i sittin)

Tare Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo

Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇

https://youtu.be/XKEruBVw4YI

Ayi sauraro lafiya
- Hukuncin Sallar Juma'a Ga Matafiyi

- Shin Matafiyi Zai Iya Haɗe Sallar Juma'a Da Sallar La'asar

Tare Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo

Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇

https://youtu.be/j6_imp5_FqI

Ayi sauraro lafiya
KHUDBAR SALLAR JUMU'A

Mai taken

Kiyaye Harshe Lokacin Fitina

Tare da
Dr. Abubakar Muhammad Sani Birnin-Kudu (Hafizahullah)
@
Dutse Central Mosque,
Jihar Jigawa Nigeria.

Ranar Jumu'a

12 Jumadal Ula, 1443.
(17th December, 2021)

Domin Downloading Danna Link Dake Kasa 👇👇

https://darulfikr.com/s/129273


Ayi sauraro lafiya

Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
17/12/2021
Fatawoyin Rahma Asabar 18-12-2021

Tare da Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo

Amsoshin tambayoyin ku da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 97.3 FM wanda Anas Idris Hassan Yake karanta tambayoyin

Domin Sauraro Danna Link 👇

https://youtu.be/d-ex7uIuyXk

Ayi sauraro lafiya
*Fatawoyin Rahma*

Asabar 6 Jumada Ūla 1443 = 11 December 2021

Tare da *Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo *

Shimfiɗa : _Yawaitar Kashe Mutane A Nigeria Ba Gaira Babu Dalili_

Tambayoyi Da Amsoshi Da ke Ciki-

1. Mai kulawa da bawa Dabbobi abinci ya hallata ya ci dabino da ya samu a cikin ciyawa/abincin dabbobin?

2. Tattabaru in suka haɗu da na wani gida suka hayyayafa mutum zai iya amfani da abinda suka haifa?

3. In mutun ya bada bashin Buhun Masara, in an zo biya zai iya karɓar ƙimar kuɗin Masara a lokacin da za a biya shi?

4. Ya hallata Mutum a sayar masa da Waya a bāshi da kuɗi fiye da in da za a sayar masa kuɗi a hannu?

5. Ana Salatin Annabi ﷺ a Tahiyar farko?

6. Za a iya ajiye Yaro lokacin Sallar Magriba in an karanta masa Ažkar?

7. Riɓanyar Lada a Sallah a Massalacin Makka da Madina har da Sallar Nafila?

8. Mai cutar ƙokwanto duk lokacin da Mutum ya yi alwala!

9. Ya hallata a ajiye ruwa a Mazubi a Banɗaki?

10. Ya hallata rubuta ƙagaggen labari ( fictional novels) ?

11. Wanda ya riski Sallar Jana'iza a Kabbara ta biyu ko ta uku, ya ya zai rama?

12. Ya hallata Mace ta yi Sharaɗi lokacin da za a ɗaura mata aure cewa ba za ayi mata kishiya ba?

13. Wanda aka turo masa da Katin Waya ta hanyar (VTU) in ya kira Lambar wayar da aka tura masa bata shiga - ya zai yi?

14. Mutumin da ya mutu ba Musulmi ba za ka iya cewa masa ' Rest in Peace'?

15. Wajibi ne Wa ya ciyar da Ƙannensa bayan mutuwar Mahaifinsu?

16. Mutum in yaga Mata cikin tufafi da ke nuna tsiraici zai iya musu adduar shiriya duk da hadisi ya zo da ' ku tsine musu domin su tsinnanune?"

Domin Downloading Danna Link Dake Kasa 👇

https://darulfikr.com/s/129319

Vedion Shirin Fatawoyin Rahma Asabar 👇

https://youtu.be/tREgAMwDex0

Domin Shafin Fatawoyin Rahma Na Facebook 👇

www.facebook.com/fatawoyinrahama

Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com

Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
18/12/2021
Fatawoyin Rahma Lahadi 19-12-2021

Tare da Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo

Amsoshin tambayoyin ku da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 97.3 FM wanda Anas Idris Hassan Yake karanta tambayoyin

Domin Sauraro Danna Link 👇

https://youtu.be/mdqjAxJZ-gg

Ayi sauraro lafiya
- Shin Yawaitar Kashe Mutane A Najeriya Yana Da Alaqa Da Saɓawa Allah Da Ake...

Cikakken bayani mai muhimmanci tare da maida martani game da waɗanda suke tuhumar malamai akan jan jankalin su ga al'umma akan a daina saɓon Allah domin yana daga cikin hanyoyin samun zaman lafiya a ƙasar nan... Sai wasu mutane suke inkarin wannan magana akan cewa su ƙasashen turawa sun daina saɓon Allahn ne da za a ce sai an daina saɓon Allah za'a samu zaman lafiya

Jawabin Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah

Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇

https://youtu.be/YPqbFN8_R1M

Ayi sauraro lafiya
- Hukuncin Sauraron Waƙa....

- Shin Ya Inganta Duk Wanda Baya Sauraron Waƙa Ya Zalunci Kansa ?

Tare Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo

Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇

https://youtu.be/KDFyS9n5kzg

Ayi sauraro lafiya
*Fatawoyin Rahma *

Asabar 13 Jumada Ūla 1443
18 December 2021

Tare da Prof. Muhammad Sani Umar R/Lemo

Shimfiɗa - _Komawa Ga Allah Shi ne Zai Kawo Mana Ɗauki A halin Rashin Tsaro mai ban Tsoro da muke ciki!_

Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki -

1. Mutum zai iya bin Sallar Juma'a daga Gida?

2. Mutane da aka musu sharaɗin kada su kira Sallah da Lasifika (loudspeaker) sannan mahalarta sallar jam'in sun kiyaye lokutan yin Sallah, shin rashin kiran Sallar zai tauye musu lada ko suna da laifi?

3. Meye hukuncin amsawa Ladani in yace: “Ashhadu an laa ilaaha illallaah sai mutane su ce 'wahdahuu laa shareeka lahuu ; in ya ce ashhadu anna Muhammadar rasuulullaah sai ka ji sun ce ' Sallallaahu Alaihi wa sallam.’?”

4. Ma'aikatan Jinya za su iya haɗa salloli saboda tsoron kada marar lafiya ya shiga wani mawuyacin hali ko ma ya rasa ransa? Ya ya hukuncin wanda ya yi sakaci ya bar wajen aikinsa har marar lafiya ya rasa ransa?

5. Ya hallata a ci abinci da wanda ba Musulmi ba?

6. Akwai nassi da ya hana magana ga wanda yake Zikiri ko Lazimi?

7. Mutumin da ba ya iya tsarki da tsafta ce kansa za a umurce Shi da yin Sallah?

8. Ya inganta ana dawowa mamata rayukansu duk ranar Juma'a?

Domin Downloading Danna Link Dake Kasa 👇👇

https://darulfikr.com/s/129482


Vedion Shirin Fatawoyin Rahma Asabar 👇

https://youtu.be/d-ex7uIuyXk

Domin Shafin Fatawoyin Rahma Na Facebook 👇

www.facebook.com/fatawoyinrahama

Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com

Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
18/12/2021
*Fatawoyin Rahma *

Lahadi 14 Jumada Ūla 1443
19 December 2021

_Prof. Muhammad Sani Umar R/Lemo _

Shimfiɗa: Jarrabawa Allah Ga Bayinsa

Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki -

1. Dagaske ne Ibnu Hajjar ya rubuta cewa *Ibnu Taimiyya* ya koma aƙidar Ash'ariya a ƙarshen rayuwarsa?

2. Duk wanda ba ya sauraron Waƙa ya zalinci kansa?

3. Ya hallata mutum ya sayi kaya da ake 'bonanza' lokacin Kirsimeti?

4. ' Hadisin da yake hana Mutum fita ba da uzuri -daga Massalaci in an yi kira Salla yana cikin Massalaci!

5. Ya hallata sauya Zikirin da ake karantawa a Sujjada a Sallah ɗaya

6. Ƙarin bayani faɗin Allah:

مَنْ عَمِلَ صَٰلِحًا مِّن ذَكَرٍ أَوْ أُنثَىٰ وَهُوَ مُؤْمِنٌ فَلَنُحْيِيَنَّهُۥ حَيَوٰةً طَيِّبَةً ۖ وَلَنَجْزِيَنَّهُمْ أَجْرَهُم بِأَحْسَنِ مَا كَانُوا۟ يَعْمَلُونَ 

7. Wanda aka ba shi bashī da ruwa yana zaton tallafin Gwamnati ne, shin yana da laifi?

8. Wanda ya makara zuwa sallar Jam’i dole sai ya ƙarasa Massalaci ko zai iya Salla a gida?

9. Mutumin da yake da mata biyu suka haihu rana ɗaya - ya inganta ba za a yi sunan su a rana ɗaya?

10. Mutum zai iya musulunta don ya ci gadon ɗansa musulmi?

11. Ya hallata a janyo yaro daga sahun gaba, a dawo dashi na baya?

12. Shin ana bawa musulmi ladan rashin aikata dukkan ababen da aka haramta?

13. Ta Ya ya Mutum zai gane an karɓi Tubansa?

14. Ya hallata Uba ya raba gado tun yana raye?

15. Hukuncin fitsari a tsaye.

Domin Downloading Danna Link Dake Kasa 👇

https://darulfikr.com/s/129509


Vedion Shirin Fatawoyin Rahma Lahadi 👇

https://youtu.be/mdqjAxJZ-gg

Domin Shafin Fatawoyin Rahma Na Facebook 👇

www.facebook.com/fatawoyinrahama

Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com

Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
18/12/2021
- ShinYa hallata mutum ya sayi kaya da ake 'bonanza' lokacin Kirsimeti?

Tare Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo


Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇

https://youtu.be/FuEzEtXODs8

Ayi sauraro lafiya
LITTAFIN FATAWOYIN RAHAMA NA DR. MUHAMMAD SANI UMAR R/LEMO YA SHIGO KASUWA.

Alhamdu lillah, muna farin cikin sanar da Al'umma cewa, Littafin Fatawoyin Rahama Juz'i Na Farko, Na Babban Malaminmu Dr Muhammad Sani Umar R/lemo (Hafizahullah) Ya shigo kasuwa yanzu haka.

Za a samu wannan littafi a Kasuwar Kurmi Kano, shagon Malam Hamza Abubakar (Darul Hikmah)

Za a iya tuntubar wannan lamba ga wadanda ke nesa, kuma suna bukatar littafin: 08034324485.

Sanarwa Daga:
Musa Muhammad Dankwano.
Sakataren Kwamitin Ilimi Na Dr Muhd Sani Umar R/lemo.
(Dr Muhd Sani Umar R/lemo Academic Forum)
24-12-2021.