Fatawoyin Rahma - Tare Da Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
2.93K subscribers
19 photos
24 videos
1 file
1.03K links
Amsa Fatawoyin Da Suka Shafi Addini Da Rayuwa Wanda Al-Duktuur Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Yake Amsawa a Kowane Mako
Download Telegram
Fatawoyin Rahma Asabar 04-06-2022

Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah

Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio

Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇

https://youtu.be/K2LqmxuKFHk

Ayi sauraro lafiya
Wajibi Ne Mu Kiyaye Ni'imar Zaman Lafiya

Mai Gabatarwa:👇🏽

Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo (Hafizahullah)

Kwanan Wata: 28/10/1443AH 29/05/ 2022CC

Wuri:👇🏽
Masallachin Alh. Muhammadu Indimi Maiduguri Borno State

Domin Sauraro Danna Link Dake Kasa 👇

https://youtu.be/Q31a6kNX72E

Ayi sauraro lafiya
*Fatawoyin Rahma *

28/10/1443
29/5/2022

Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo

Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki -

1. Hukuncin mace da ta yi yaji tsawon shekaru sannan tana fita unguwa alhali Mijinta bai saketa ba!

2. Ya hallata mace ta bijire wa Mijinta akan buƙatar sa na zubar da cikin da take ɗauke da shi?

3. Ya hallata kiran 'ya'ya da sunan Kakansu!

4. Hukuncin ƙetare sahun mutane ga wanda alwalarsa ta warware!

5. Hukucin sahu da yara mata ƙanana!

6. Lokacin da ake samun ladan ko hukuncin halartar Sallar Jumu'a!

7. Wanda ya tarar an fara salla zai yi adduar buɗe Sallah?

8. Matsayin bayyana Bismillah a karatun sallah da ake bayyana karatu!

9. Ya hallata yin kasuwanci a farfajiyar massalaci!

10. Hukuncin bin Liman salla alhali yana saman Bene!

11. Hukuncin bin sallar Jam'i daga Shago saboda an bawa Mutum ajiya a Shagon!

12. Akwai fifiko ladar salla ga wanda ya yi aswaki akan wanda ya yi salla bai yi aswaki ba? Sannan akwai fifiko a sadakar sirri sama da sadakar da aka bayyana!

13. Shawara ga mai saurin fushi!

14. Wanda ya kashe wanda ba musulmi ba bisa kuskure zai yi azumi sittin (60)?

15. Ribbon da mata suke sawa shi ne tozon raƙumi da Annabi ﷺ ya siffanta wasu mata?

16. Ya hallata rina gemu (da shampoo ko dye)?

17. Wanda ya girma kuma ba yi da lafiya ya ya zai yi in ba zai iya yin azumi ba?

18. Ya hallata a zubar da ciki in likita ya tabbatar da abin da za a haifa zai zo da naƙasa, ya yi rayuwa a wahalce?

19. Matar mutumin da ya rasu, in aka kawo tallafi za a bata ko da bata haihu da shi ba?

20. Hukuncin fitsarin mage!

21. In Mutum yana zaune a ƙasar da ba ta ɗaukar azumi in an ga wata, zayi wa wannan ƙasar biyyaya!

22. Ya hallata bin salla daga gida?

23. Ya hallata mutum ya aurar da 'yar sa kyauta?

24. Ya hallata ƙulla ciniki ta waya ( misali amfani da Manhajar Facebook, ko Instagram, ko twitter ds) a Massalaci?

25. Da gaske dukiyar gado ba ta da albarka?

26. Hukunci Musulmi zai iya cutar da Kafiri.

Domin Downloading Danna Link Dake Kasa 👇👇

https://darulfikr.com/s/140230

Ayi sauraro lafiya

Domin Shafin Fatawoyin Rahma Na Telegram 👇

www.t.me/fatawoyinrahama

Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com

Darulfikr taku ce domin yada Sunnah
The Fatwa Of Shari'a and Its Impact On Security and Stability 2

Mai Gabatarwa:👇🏽

Tare da: Prof Sani Umar Rijiyar Lemo

Kwanan Wata:
29/10/1443AH
30/05/ 2022CC

Wuri:👇🏽
Muhammadu indimi International comference Centre University Of Maiduguri

Ayi Sauraro Lafiya
👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽

https://darulfikr.com/s/140234

Ayi sauraro lafiya

Darulfikr taku ce domin yada Sunnah
Shin Ya Halatta Wanda Ba Musulmi Ba Ya Shiga Masallaci ?

Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah

Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio

Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇

https://youtu.be/C-hFMFOsJpw

Ayi sauraro lafiya
Shin Za'a Iya Siyar Da Kadarar Mamaci Don Biya Masa Bashi ?

Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah

Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio

Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇

https://youtu.be/SJNzuTPGBMo

Ayi sauraro lafiya
HALIN MUSULMI A LOKACIN BALA'OI

Tare da: Dr Abubakar Muhammad Sani Birnin-Kudu

Huduba Sallah Juma'a Daga Dutse Central Mosque Jihar Jigawa Nigeria

Halin Musulmi A Halin Ibtila'i 👇👇

https://darulfikr.com/s/140779

Muhimmancin Zaman Lafiya 👇👇

https://darulfikr.com/s/140781

Ayi sauraro lafiya.

Darulfikr taku ce domin yada Sunnah
Amsoshin tambayoyin ku da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma

Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah

Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio

Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇

https://youtu.be/_VrxDVgn8j0

Ayi sauraro lafiya
*Fatawoyin Rahama Asabar*
11/11/1443
11/6/2022

*Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo *

Shimfiɗa: _Kiyaye Furuci Mussaman a Kakan Siyasa_

Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki -

1. Shin ya hallata Mace ta yi mulki?

2. Wa yake da haƙƙin sa a yi sallar shayar da fari?

3. Hukuncin mai jinin haila lokacin aikin Hajji ko Umra!

4. Ya hallata Mutum ya tura kuɗi a yi masa Layya a wani gari ko wata ƙasa?

5. Ya hallata ayi Layya da Ragon da ƙahonsa ya karye?

6. Ya hallata wanda suke aiki na taimakawa wa marayu da galabaittatu su ɗauki hotuna lokacin da suke raba musu kayan tallafi?

7. Ƙarin bayani akan wannan ayar nan:

وَٱذْكُر رَّبَّكَ فِى نَفْسِكَ تَضَرُّعًا وَخِيفَةً وَدُونَ ٱلْجَهْرِ مِنَ ٱلْقَوْلِ بِٱلْغُدُوِّ وَٱلْءَاصَالِ وَلَا تَكُن مِّنَ ٱلْغَٰفِلِينَ 

10. Hukuncin Uba ya yi wa ‘ya’yansa gorin ciyar da su da yake yi!

11. Ya hallata wanda yake gidan haya ya bada jinginar gidan da yake haya a ciki?

12. Shin wannan ayar

وَإِنْ عَاقَبْتُمْ فَعَاقِبُوا۟ بِمِثْلِ مَا عُوقِبْتُم بِهِۦ ۖ وَلَئِن صَبَرْتُمْ لَهُوَ خَيْرٌ لِّلصَّٰبِرِينَ

ta goge hadisin da ya hana mari a fuska?

13. Ya hallata mai takaba ta yi adduar samun miji nagari?

14. Matar da ta mutu take zuwa a mafarki tana neman a biya mata bashi dake kanta, ya ya 'yan'uwanta za su yi in basu san waɗanda suke binta bashi ba?

*Domin Sauraro Danna Link Dake Kasa 👇

https://darulfikr.com/s/140869

Ayi sauraro lafiya

Domin shiga shafin Fatawoyin Rahma Na Telegram 👇👇

www.t.me/fatawoyinrahama

Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com

Darulfikr taku ce domin yada Sunnah
Mu Nemi Gyara Kura-Kuranmu

Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah

Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio

Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇

https://youtu.be/tDX_rQQ0dA0

Ayi sauraro lafiya
Siffofin Shugabannin Da Ya Kamata A Zaɓa

Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah

Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio

Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇

https://youtu.be/n6eoDQ-nmtY

Ayi sauraro lafiya
*Fatawoyin Rahma *

Lahadi 12/11/1443 = 12/6/2022

Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki tare da *Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo*

1. Hukuncin Limancin Mai Nakasa

2. Limamin da ya zauna ba da niyyar Jalsatul Istirah ba zai yi Sujjadar Sahwu?

3. Ya hallata yin nafila bayan Sallar Juma’a?

4. Wanda ba ya bin ɗaya daga cikin manyan Mazhabobi Musulunci ko ya yi salla bashi da salla?

5. Menene hukuncin azumin kwana uku a kowanne Wata?

6. Ya hallata Mutum ya keɓance wani dare da Ibada?

7. Hukuncin wanda ya ajiye azumi da niyyar zai yi tafiya amma sai yi tafiyar ba!

8. Shin masu bada 'addua' su sa sharaɗin sai an nemi izinin su kafin a bawa wani wannan addua; da masu bada addua su ce sai an yaɗa ma wani adadi kafin yayi tasiri suna da madogara a ilimance?

9. Ina yawan Mafarkin Matattu, me hakan yake nufi?

10. Ya matsayin musulunci akan gwajin 'genotype' kafin aure?

11. Ya hallata idan ana bin mutum bashi, sai ya rinƙa bawa matar wanda ya bashi bashin (alhali ya rasu) dubu goma-goma a wata ba tare da tasan biyan bashin mai gidanta mutumin yake yi!

12. Ya inganta duk musulmin da ya rasu bayan doguwar jinya Allah ya gafarta masa?

13. Wanda ya manta bai ɗaya daga cikin sallar farilla sai washegari- ya ya zai rama?

14. Mutumin da ya samu sujjada biyu na raka'ar ƙarshe zai iya yanke abin da ya samu ya fara sabon jam'i da wasu?

15. Mutumin da ya bada bashi zai lissafa abin da ya ba da bashi a kuɗin da zai fitar da zakka?

16. Ya hallata Miji ya bawa matarsa kuɗi sama da sauran matan?

17. Hukuncin Mutum ya fara sai da kayan da ya saya da ga wata ƙasa tun kayan suna hanya ba su shigo hannunsa ba?

Domin Downloading Danna Link Dake Kasa 👇👇

https://darulfikr.com/s/141491

Ayi sauraro lafiya

Domin shiga shafin Fatawoyin Rahma Na Telegram 👇👇

www.t.me/fatawoyinrahama

Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com

Darulfikr taku ce domin yada Sunnah
Shin ana iya gane wanda ya mutu ɗan wuta ne ko ɗan aljanna ne ta hanyar Istihara?

Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah

Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio

Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇

https://youtu.be/N1qGAQrLzR8

Ayi sauraro lafiya
Shin Ya Halatta Musulmi Ya yi Aiki A Garin Da Babu Masallacin Juma'a ?

Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah

Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio

Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇

https://youtu.be/Di4RwWyGeo8

Ayi sauraro lafiya