Fatawoyin Rahma - Tare Da Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
2.89K subscribers
19 photos
24 videos
1 file
1.03K links
Amsa Fatawoyin Da Suka Shafi Addini Da Rayuwa Wanda Al-Duktuur Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Yake Amsawa a Kowane Mako
Download Telegram
Fatawoyin Rahma Asabar 22-01-2022

Tare Ass. Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo

Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇

https://youtu.be/7C9M7ReLbrs

Ayi sauraro lafiya
TSOHUWAR AJIYA.

KARATUN MU DALIBAN DR SANI R/LEMO DA DR ABUBUKAR BIRNIN KUDU 2003 A BIRNIN MADINA SAUDI ARABIA

TARE DA SU.
Dr Abdallah Gadon kaya
Dr Umar Garba Dokaji
Dr Ibrahim Disina
Dr Abubakar mukhtar
malam Umar Sade da sauran su
Cikakken Karatun maluman 👇👇003

https://youtu.be/ZuhPsjO77BM

Ayi sauraro lafiya
*Fatawoyin Rahma*

Asabar 19 Jumada Akhir 1443
22 January 2022

*Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo*

Shimfiɗa : Watsi da Umurnin Allah yana Jawo Rayuwar Kunci da Nadama

Domin Downloading Danna Link Dake Kasa 👇👇

https://darulfikr.com/s/131684

Vedion Shirin Fatawoyin Rahma Lahadi 👇

https://youtu.be/7C9M7ReLbrs

Domin Shafin Fatawoyin Rahma Na Facebook 👇

www.facebook.com/fatawoyinrahama

Tambayoyi da Amsoshi :

1. Haramcin ta ya Kiristoci ' Murnar haihuwar Ɗan Allah ' daga Mazhabobi da ake dogora da su wajen fahimtar addini!

2. Ya hallata mai aiki a cafe ya karɓi aikin shigar da saƙonni da huɗubar Kiristoci a computer da Pastor ya kawo masa aiki?

3. Ya hallata Musulmi ya taya wanda ba musulmi ba murna wani alheri da ya same shi?

4. Ina mai Sallah zai kalla? gaban sa ko wajen sujjada?

5. Ya Halatta Malamin da yake koyarwa a Makaranta ya yi Sallar Jam'i da ɗalibansa a ajin da yake koyarwa?

6. Hadisin da Allah ya yi alƙawarin samar da mujaddadi bayan kowacce shekara 100


Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com

Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
This media is not supported in your browser
VIEW IN TELEGRAM
Bayanin Hadisin Dake Nuna Yalwar Rahmar Ubangiji

Tare da Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
MAKON SAHABBAI ZAMA (2)

Matsayin Sahabban Annabi SAW A Wajan Musulmai.

Dr. Abubakar Muhammad Sani Birnin Kudu.

Domin Sauraron Cikakkiyar Muhadara 👇👇

https://youtu.be/hi5rP5XTt1Q

Masallacin Kulafa'u Rashidin Sharada Kano

Ayi sauraro lafiya

20/6/1443 - 23/1/2022
Yalwar Rahmar Ubangiji Maɗaukakin Sarki

Tare Ass. Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo

Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇

https://youtu.be/Fy4ByX3fMkE

Ayi sauraro lafiya
TSOHUWAR AJIYA.

KARATUN MU DALIBAN DR SANI R/LEMO DA DR ABUBUKAR BIRNIN KUDU 2003 A BIRNIN MADINA SAUDI ARABIA

TARE DA SU.
Dr Abdallah Gadon kaya
Dr Umar Garba Dokaji
Dr Ibrahim Disina
Dr Abubakar mukhtar
malam Umar Sade da sauran su
Cikakken Karatun maluman 👇👇004

https://youtu.be/g-FBKt1_v98

Ayi sauraro lafiya
Fatawoyin Rahma Asabar 29-01-2022

Tare Ass. Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo

Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇

https://youtu.be/5RmVh24iHBM

Ayi sauraro lafiya
Fatawoyin Rahma Lahadi 30-01-2022

Tare Ass. Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo

Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇

https://youtu.be/BobzJ91y5NI

Ayi sauraro lafiya
Wajibi Ne Shugabanni Su Zama Masu Adalaci

Tare Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo

Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇

https://youtu.be/UeEEmfE0_Vs

Ayi sauraro lafiya
Fatawoyin Rahma - Tare Da Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo pinned «Wajibi Ne Shugabanni Su Zama Masu Adalaci Tare Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇 https://youtu.be/UeEEmfE0_Vs Ayi sauraro lafiya»
*Fatawoyin Rahma*

Lahadi 20 Jumada Akhir 1443
23 January 2022

Tare da *Ass. Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo*

Shimfiɗa : _Musulunci Zai Disashe_

Domin Downloading Danna Link Dake Kasa 👇

https://darulfikr.com/s/131991

Domin Kallo Da Sauraro Vedios Na Shirin Fatawoyin Rahma 👇

https://youtu.be/UxQHf6T6Yvg

*Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki - *

1. Hukuncin ɗan hidimar ƙasa da baya zuwa aiki sai ƙarshen wata ya zo a ba shi shaidar (monthly clearance), watau ya yi aikin wata domin samun kuɗin (allowance) da ake ba ma masu hidimar ƙasa!

2. Ya hallata Mutum ya yi amfani da kuɗin ajiya da niyyar zai mayar?

3. Ya hallata Manoma su karɓi Ruwan rubutu a wajen “Malamai” su yayyafa a iri domin nemar albarkar abin da aka shuka?

4. Akwai zakka a dukiyar Jama'a?

5. Wanda ya yi *Sadaƙatul Jariya* ko wani aikin alheri zai iya tawassali da wannan aikin domin samu wata buƙatar ta duniya?

6. Mace da wani ya ce mata ' zan ga wanda zai aure ki' yana nufin ya sihirce ta kenan?

7. Ya hallata mutum ya rinƙa kashe kadangaru domin ya kawo wa Magensa?

8. Wanda ya yi kiwon Kare zai iya neman kuɗin wahalar kiwonsa?

9. Hukuncin wanda ya ajiye Kare domin gadi amma Karen yana damun makwabta da yawan Haushi!

10. Ya hallata yin taimama da gini?

11. Shin akwai bidi'a mai kyau! Kuma mutum zai iya kirkirar Sunna mai kyau?

12. Hukuncin dillanci da 'yan Kasuwar Gwari suke yi

Ayi sauraro lafiya

Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com

Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
*Fatawoyin Rahma*

Asabar 26 Jumada Akhir 1443
29 January 2022

Tare da * Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo *

Shimfiɗa:_Jinsin Mutane 7 Da Allah zai su a Inuwar Al’arshi_

Domin Downloading Danna Link Dake Kasa 👇

https://darulfikr.com/s/131992

Domin Vedios Shirin Fatawoyin Rahma Asabar 👇

https://youtu.be/5RmVh24iHBM

Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki -

1. Ya hallata Mutum ya ɗauko maraya da ba a san sunan mahaifinsa sannan a maimakon sunan mahaifinsa da ba a sani ba, ya sa a rinƙa kiran marayar da sunan sa?

2. Sujjadar rafkanwa yayin bayyana ko asirta karatu a Sallah!

3. Hukuncin mata da suka bar salloli har sai bayan kwana 40 bayan haihuwa ko da jini ya ɗauke!

4. Matsayin Riga kafi a Musulunci!

5. Wanda zai tare a sabon gida me ya kamata yayi?

6. Ya hallata Mutum ya bayyana adduo'in ɗagowa daga ruku'u?

7. Hallacin samar da limaman Juma'a sama da ɗaya?

8. Shin Sunnah ne da zarar an kira sallar magriba sai a tsayar da Sallah ba tare da an ba da tazara kamar sauran salloli ba?

Ayi sauraro lafiya

Domin Shafin Fatawoyin Rahma Na Facebook 👇

www.facebook.com/fatawoyinrahama

Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com

Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
This media is not supported in your browser
VIEW IN TELEGRAM
Shawara Zuwa Ga Mata Masu Zafin Kishi

Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah

Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio

Zaku iya bibiyan a shafikan sada zumunta kamar haka

www.t.me/fatawoyinrahama

www.facebook.com/fatawoyinrahama

Ayi sauraro lafiya
*Fatawoyin Rahma *

Lahadi 27 Jumada Akhir 1443
30 January 2022

Tare da *Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo *

Shimfida: Cigaba da Sharhin Hadisin ‘Jinsin Mutane 7 Da Allah zai su a Inuwar Al’arshi’

Domin Downloading Danna Link Dake Kasa 👇

https://darulfikr.com/s/132073

Domin Vedion Shirin Fatawoyin Rahma Lahadi 👇👇

https://youtu.be/BobzJ91y5NI

Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki -

1. Akwai addu'a ga mace mai tsananin kishi wadda tunanin mijinta zai iya mata kishiya watarana yana sa kanta ya fara sara, zuciyarta ta azalzala?

2. Zai yiyu mace ta yi al’ada sau biyu a wata?

3. Ya hallata a shuka bishiya a kan ƙabari?

4. Me ake nufi da rintse gani yayin da Mutum ya haɗu da mace da ba maharramansa ba?

5. Idan Mutum ya ce wa mai ciwon 'ulcer', kuma mai fama da ciwon koda, ya sha maganin ulcer. Bayan ya sha magani sai ya mutu. Shin zai yi kaffara tun da maganin da aka sha mai ciwon koda ba ya sha?

6. Matsayin dasa wa Mutum zuciyar alade!

7. Ya hallata namiji yayi kitso?

8. Ya hallata yin Úmra sau biyu a Rana guda?

9. Ya hallata Mutum ya sa Ihrami a Madina sai ya je Miƙati ya yi niyya?

10. Akwai wani yanayin zama da ba ya hallata a Massalacin Annabi ﷺ ?

11. Ya inganta yin Subhannallahi sau (10) Alhamdullilah sau (10), Allahu Akbar sau (10) maimakon 33 kowanne?

Ayi sauraro lafiya

Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com

Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
FALALAR SADAQA

Daga
DR. ABUBAKAR MUHAMMAD SANI BIRNIN-KUDU (Hafizahullah)
@
DUTSE CENTRAL MOSQUE
JIGAWA STATE, NIGERIA.

2 RAJAB, 1443
(04_02_2022)

Domin Downloading Danna Link Dake Kasa 👇👇👇

https://darulfikr.com/s/132334


Ayi sauraro lafiya


Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
5/2/2022
Fatawoyin Rahma Asabar 05-02-2022

Tare Ass. Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo

Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇

https://youtu.be/crVPJTzmIZU

Ayi sauraro lafiya
Babu wani zamani da zai zo face wanda zai zo bayansa ya fi shi sharri

Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah

Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio

Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇

https://youtu.be/wcJ1C4WzDF8

Zaku iya bibiyan a shafikan sada zumunta kamar haka

www.t.me/fatawoyinrahama

www.facebook.com/fatawoyinrahama

Ayi sauraro lafiya
*Fatawoyin Rahma *

Asabar 3 Rajab 1443
5 February 2022

Tare da Ass. Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo

Shimfiɗa: _Babu wani zamani da zai zo face wanda zai zo bayansa ya fi shi sharri_

Domin Downloading Danna Link Dake Kasa 👇

https://darulfikr.com/s/132504

Domin Vedion Shirin Fatawoyin Rahma Asabar 👇👇

https://youtu.be/crVPJTzmIZU


Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki -

1. Shin ‘ yan biyu suna da falala akan 'yan ɗaya- ɗaya?

2. Shekaru nawa mace za ta iya jiran mijinta da ya tafi, ya bar ta?

3. Mutum ya rasu amma ba a raba gadonsa da wuri ba har ɗaya daga cikin 'ya'yansa ya yi ridda - wanda ya yi riddar yana da gado?

4. Mutum zai iya sallar farilla ba tare da tada iƙama ba?

5. Shin an fi son yin wutri kafin a kwanta bacci?

6. Wanda ya sayi kayan Gwanjo dole sai ya wanke kafin yayi Sallah da kayan?

7. Ya inganta Aljanna da Wuta za su ƙare wata rana!

8. Shin matar da aka sake ta ba ta cikin tsarki sannan Mijin yayi saki yana cikin fushi, sakin ya yiwu?

9. Mutum mai mata biyu zai iya fifita wadda ta fi iya girki wajen cefane sama da wadda bata iya girki sossai ba?

10. Shin faɗin:

(إِنَّهُ مِنْ سُلَيْمَانَ وَإِنَّهُ بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيمِ)

Yana Korar Shaidanu?

Ayi sauraro lafiya

Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com

Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.