Hukuncin Rarraba Sahu Ranar Juma'a Don Gujewa Zafin Rana!
Tare Ass. Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/_v9A7yf8_Ao
Ayi sauraro lafiya
Tare Ass. Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/_v9A7yf8_Ao
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Hukuncin Rarraba Sahu Ranar Juma'a Don Gujewa Zafin Rana Daga Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Fatawoyin Rahma shiri ne da ya ke amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin
Jawabin Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Wajen Jana'izar Dr. Ahmad Ibrahim BUK
Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo ya bayyana cewa Mutuwar Malamai Babbar Musiba ce Da Allah ke yi ga Bayinsa
https://youtu.be/-k0CgyOxrt0
Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo ya bayyana cewa Mutuwar Malamai Babbar Musiba ce Da Allah ke yi ga Bayinsa
https://youtu.be/-k0CgyOxrt0
YouTube
Jawabin Dr. Muhammad Sani R/Lemo Wajen Jana'izar Dr. Ahmad Ibrahim BUK
Join this channel to get access to perks:https://www.youtube.com/channel/UCW9uQTsYfqndtBSmwNzvvtQ/join ► Subscribe to Hausa Online Here: https://www.youtube.c...
Za ku iya bada taku gudummawar domin isar darusan da Malam Dr. Abubakar Muhammad Sani Birnin Kudu yake gabatarwa zuwa ga sauran Al'ummar Musulmi ta hanyar yin SUBSCRIBING da bibiyar CHANNEL din mu na YOUTUBE.
👇🏼👇🏼👇🏼
https://youtu.be/Qkiko6y0d2A
👇🏼👇🏼👇🏼
https://youtu.be/Qkiko6y0d2A
YouTube
Ta'aziyya da fadakarwa akan Mutuwar Malamai.
Dr. Abubakar Muhammad Sani Birnin Kudu
HAKURI DA BI SANNU ACIKIN RAYUWA
Tare da
Dr. Abubakar Muhammad Sani Birnin-Kudu (Hafizahullah)
@
Dutse Central Mosque,
Jihar Jigawa Nigeria.
Ranar Jumu'a
5 Jumadal Akhir, 1443.
6th January, 2022)
Domin Downloading Danna Link Dake Kasa
👇👇👇
https://darulfikr.com/s/130589
Ayi sauraro lafiya
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
9/1/2022
Tare da
Dr. Abubakar Muhammad Sani Birnin-Kudu (Hafizahullah)
@
Dutse Central Mosque,
Jihar Jigawa Nigeria.
Ranar Jumu'a
5 Jumadal Akhir, 1443.
6th January, 2022)
Domin Downloading Danna Link Dake Kasa
👇👇👇
https://darulfikr.com/s/130589
Ayi sauraro lafiya
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
9/1/2022
Darulfikr
HAKURI DA BI A SANNU CIKIN RAYUWA by Dr Abubakar Muhammad Sani Birnin Kudu
Darulfikr taku ce domin yada sunnah
Hukuncin Rubuta Sunan Mamaci Akan Kabari
Tare Ass. Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/8rWMpBfup4c
Ayi sauraro lafiya
Tare Ass. Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/8rWMpBfup4c
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Hukuncin Rubuta Sunan Mamaci Akan Kabari Daga Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Amsoshin tambayoyin ku da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano
Fatawoyin Rahma - Tare Da Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo pinned «Hukuncin Rubuta Sunan Mamaci Akan Kabari Tare Ass. Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇 https://youtu.be/8rWMpBfup4c Ayi sauraro lafiya»
Jarrabawar Allah (Subhanahu wata'ala Ga Bayinsa
Tare Ass. Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/H5JtqUud65o
Ayi sauraro lafiya
Tare Ass. Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/H5JtqUud65o
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Jarrabawar Allah Ga Bayinsa Daga Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shimfiɗa: Jarrabawa Allah Ga Bayinsa
_Prof. Muhammad Sani Umar R/Lemo _
Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com
_Prof. Muhammad Sani Umar R/Lemo _
Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com
Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki -
Tare da Ass. prof. *Muhammad Sani Umar R/Lemo *
👇👇https://youtu.be/CkpwXPkSUgg
1. Kaffarar wanda ya yi rantsuwa akan saɓa ma Allah! Sannan wani zai iya taya mutum yin kaffara?
2. Ya hallata mutum ya karɓi bashî a kungiya da yake ciki sannan ya karɓi riba da aka samu a sanadiyar bashin?
3. Ya hallata in Mutum yana neman biyan buƙata ya yi sallar nafila da daddare ya karanta a sujjadar ƙarshe La'ilaha Illa Anta Subhanaka Inni Kuntu Mina Zalimin sau 41?
4. Shin ya inganta Allah zai karanta Alƙur'ani ga ' Yan Aljanna?
5. Shin ya inganta Annabi ﷺ ya ce duk wanda ya nemi mulki Allah ba zai shiga lamarisa ba?
6. Menene hukuncin kaso goma da gomnoni ko Shugabbani suke karɓa a duk kwangila da suka bayar?
7. In miji yayi kome mace za ta iya ƙin komawa?
8. Hukuncin Limami da yake karanta aya ɗaya sai ya yi ruku'u!
9. Hukuncin cin naman mage ko dila?
10. Su waye ƙasa ba ta cinye naman su bayan an binne su.
11. Ya hallata yin du'a'u mas'ala' bayan du'a'u ibada?
12. Wanda yayi noman gero zai iya sayar da geron ya sayi wani abinci na daban ya fitar a zakka?
13. Ya inganta faɗin ' Zamani ya lalace' haramun ne?
14. Matsayin yin Alwala ba tare da faɗin ' Bismillah' ba
15. Idan Mace ta yi wasu Salloli da jirwayen jinin al'ada bayan ta yi wanka za ta sake sallolin da ta yi?
16. Wajibi ne Mutum ya saki matarsa da take buɗe asirin gidansa duba da umurnin da Annabi Ibrahim (AS) ya ba wa Annabi Is''mael (RA) ya saki matarsa mai irin wannan halin?
17. 'Yan Kwamitin Massalaci za su iya karɓar kyautar da aka musu duba da hadisin Ibn Lutbiya?
18. Shin iya Sahabbai ne kawai za su zama 1/3 na wanda za su shiga Aljanna a al'ummar Annabi?
19. Ya hallata Mutumin da ƙanin Mahaifiyarsa yake ba shi kuɗi dubu 50 a sayi waina a yi sadaƙa ya yi amfani da chanjin kuɗin?
20. Akwai Ahlul Kitabi a halin yanzu?
21. Hukuncin sayar da Jini!
22. Hukuncin Aure da kuɗin caca!
23. Ya ya mara lafiya da ba a tsammanin warakar sa zai ciyar da Azumin da ba zai iya yi ba?
24. Lokacin yin Istihara mafi tsada
6 Jumada Akhir 1443
8 January 2022
Tare da Ass. prof. *Muhammad Sani Umar R/Lemo *
👇👇https://youtu.be/CkpwXPkSUgg
1. Kaffarar wanda ya yi rantsuwa akan saɓa ma Allah! Sannan wani zai iya taya mutum yin kaffara?
2. Ya hallata mutum ya karɓi bashî a kungiya da yake ciki sannan ya karɓi riba da aka samu a sanadiyar bashin?
3. Ya hallata in Mutum yana neman biyan buƙata ya yi sallar nafila da daddare ya karanta a sujjadar ƙarshe La'ilaha Illa Anta Subhanaka Inni Kuntu Mina Zalimin sau 41?
4. Shin ya inganta Allah zai karanta Alƙur'ani ga ' Yan Aljanna?
5. Shin ya inganta Annabi ﷺ ya ce duk wanda ya nemi mulki Allah ba zai shiga lamarisa ba?
6. Menene hukuncin kaso goma da gomnoni ko Shugabbani suke karɓa a duk kwangila da suka bayar?
7. In miji yayi kome mace za ta iya ƙin komawa?
8. Hukuncin Limami da yake karanta aya ɗaya sai ya yi ruku'u!
9. Hukuncin cin naman mage ko dila?
10. Su waye ƙasa ba ta cinye naman su bayan an binne su.
11. Ya hallata yin du'a'u mas'ala' bayan du'a'u ibada?
12. Wanda yayi noman gero zai iya sayar da geron ya sayi wani abinci na daban ya fitar a zakka?
13. Ya inganta faɗin ' Zamani ya lalace' haramun ne?
14. Matsayin yin Alwala ba tare da faɗin ' Bismillah' ba
15. Idan Mace ta yi wasu Salloli da jirwayen jinin al'ada bayan ta yi wanka za ta sake sallolin da ta yi?
16. Wajibi ne Mutum ya saki matarsa da take buɗe asirin gidansa duba da umurnin da Annabi Ibrahim (AS) ya ba wa Annabi Is''mael (RA) ya saki matarsa mai irin wannan halin?
17. 'Yan Kwamitin Massalaci za su iya karɓar kyautar da aka musu duba da hadisin Ibn Lutbiya?
18. Shin iya Sahabbai ne kawai za su zama 1/3 na wanda za su shiga Aljanna a al'ummar Annabi?
19. Ya hallata Mutumin da ƙanin Mahaifiyarsa yake ba shi kuɗi dubu 50 a sayi waina a yi sadaƙa ya yi amfani da chanjin kuɗin?
20. Akwai Ahlul Kitabi a halin yanzu?
21. Hukuncin sayar da Jini!
22. Hukuncin Aure da kuɗin caca!
23. Ya ya mara lafiya da ba a tsammanin warakar sa zai ciyar da Azumin da ba zai iya yi ba?
24. Lokacin yin Istihara mafi tsada
6 Jumada Akhir 1443
8 January 2022
YouTube
Amsoshin Tambayoyin Da Kuka Aiko Shirin Fatawoyin Rahma Daga Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com
Join this channel to get access to perks:
https://www.youtube.com/channel/UCW9uQTsYfqndtBSmwNzvvtQ/join
► Subscribe…
Join this channel to get access to perks:
https://www.youtube.com/channel/UCW9uQTsYfqndtBSmwNzvvtQ/join
► Subscribe…
*Fatawoyin Rahma*
Asabar 6 Jumada Akhir 1443
8 January 2022
Tare da Ass. prof. *Muhammad Sani Umar R/Lemo *
Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki -
1. Kaffarar wanda ya yi rantsuwa akan saɓa ma Allah! Sannan wani zai iya taya mutum yin kaffara?
2. Ya hallata mutum ya karɓi bashî a kungiya da yake ciki sannan ya karɓi riba da aka samu a sanadiyar bashin?
3. Ya hallata in Mutum yana neman biyan buƙata ya yi sallar nafila da daddare ya karanta a sujjadar ƙarshe La'ilaha Illa Anta Subhanaka Inni Kuntu Mina Zalimin sau 41?
4. Shin ya inganta Allah zai karanta Alƙur'ani ga ' Yan Aljanna?
5. Shin ya inganta Annabi ﷺ ya ce duk wanda ya nemi mulki Allah ba zai shiga lamarisa ba?
6. Menene hukuncin kaso goma da gomnoni ko Shugabbani suke karɓa a duk kwangila da suka bayar?
7. In miji yayi kome mace za ta iya ƙin komawa?
8. Hukuncin Limami da yake karanta aya ɗaya sai ya yi ruku'u!
9. Hukuncin cin naman mage ko dila?
10. Su waye ƙasa ba ta cinye naman su bayan an binne su.
11. Ya hallata yin du'a'u mas'ala' bayan du'a'u ibada?
12. Wanda yayi noman gero zai iya sayar da geron ya sayi wani abinci na daban ya fitar a zakka?
13. Ya inganta faɗin ' Zamani ya lalace' haramun ne?
14. Matsayin yin Alwala ba tare da faɗin ' Bismillah' ba
15. Idan Mace ta yi wasu Salloli da jirwayen jinin al'ada bayan ta yi wanka za ta sake sallolin da ta yi?
16. Wajibi ne Mutum ya saki matarsa da take buɗe asirin gidansa duba da umurnin da Annabi Ibrahim (AS) ya ba wa Annabi Is''mael (RA) ya saki matarsa mai irin wannan halin?
17. 'Yan Kwamitin Massalaci za su iya karɓar kyautar da aka musu duba da hadisin Ibn Lutbiya?
18. Shin iya Sahabbai ne kawai za su zama 1/3 na wanda za su shiga Aljanna a al'ummar Annabi?
19. Ya hallata Mutumin da ƙanin Mahaifiyarsa yake ba shi kuɗi dubu 50 a sayi waina a yi sadaƙa ya yi amfani da chanjin kuɗin?
20. Akwai Ahlul Kitabi a halin yanzu?
21. Hukuncin sayar da Jini!
22. Hukuncin Aure da kuɗin caca!
23. Ya ya mara lafiya da ba a tsammanin warakar sa zai ciyar da Azumin da ba zai iya yi ba?
24. Lokacin yin Istihara mafi tsada
Domin Downloading Danna Link Dake Kasa 👇
https://darulfikr.com/s/130748
Vedion Shirin Fatawoyin Rahma Asabar 👇
https://youtu.be/CkpwXPkSUgg
Domin Shafin Fatawoyin Rahma Na Facebook 👇
www.facebook.com/fatawoyinrahama
Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
Asabar 6 Jumada Akhir 1443
8 January 2022
Tare da Ass. prof. *Muhammad Sani Umar R/Lemo *
Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki -
1. Kaffarar wanda ya yi rantsuwa akan saɓa ma Allah! Sannan wani zai iya taya mutum yin kaffara?
2. Ya hallata mutum ya karɓi bashî a kungiya da yake ciki sannan ya karɓi riba da aka samu a sanadiyar bashin?
3. Ya hallata in Mutum yana neman biyan buƙata ya yi sallar nafila da daddare ya karanta a sujjadar ƙarshe La'ilaha Illa Anta Subhanaka Inni Kuntu Mina Zalimin sau 41?
4. Shin ya inganta Allah zai karanta Alƙur'ani ga ' Yan Aljanna?
5. Shin ya inganta Annabi ﷺ ya ce duk wanda ya nemi mulki Allah ba zai shiga lamarisa ba?
6. Menene hukuncin kaso goma da gomnoni ko Shugabbani suke karɓa a duk kwangila da suka bayar?
7. In miji yayi kome mace za ta iya ƙin komawa?
8. Hukuncin Limami da yake karanta aya ɗaya sai ya yi ruku'u!
9. Hukuncin cin naman mage ko dila?
10. Su waye ƙasa ba ta cinye naman su bayan an binne su.
11. Ya hallata yin du'a'u mas'ala' bayan du'a'u ibada?
12. Wanda yayi noman gero zai iya sayar da geron ya sayi wani abinci na daban ya fitar a zakka?
13. Ya inganta faɗin ' Zamani ya lalace' haramun ne?
14. Matsayin yin Alwala ba tare da faɗin ' Bismillah' ba
15. Idan Mace ta yi wasu Salloli da jirwayen jinin al'ada bayan ta yi wanka za ta sake sallolin da ta yi?
16. Wajibi ne Mutum ya saki matarsa da take buɗe asirin gidansa duba da umurnin da Annabi Ibrahim (AS) ya ba wa Annabi Is''mael (RA) ya saki matarsa mai irin wannan halin?
17. 'Yan Kwamitin Massalaci za su iya karɓar kyautar da aka musu duba da hadisin Ibn Lutbiya?
18. Shin iya Sahabbai ne kawai za su zama 1/3 na wanda za su shiga Aljanna a al'ummar Annabi?
19. Ya hallata Mutumin da ƙanin Mahaifiyarsa yake ba shi kuɗi dubu 50 a sayi waina a yi sadaƙa ya yi amfani da chanjin kuɗin?
20. Akwai Ahlul Kitabi a halin yanzu?
21. Hukuncin sayar da Jini!
22. Hukuncin Aure da kuɗin caca!
23. Ya ya mara lafiya da ba a tsammanin warakar sa zai ciyar da Azumin da ba zai iya yi ba?
24. Lokacin yin Istihara mafi tsada
Domin Downloading Danna Link Dake Kasa 👇
https://darulfikr.com/s/130748
Vedion Shirin Fatawoyin Rahma Asabar 👇
https://youtu.be/CkpwXPkSUgg
Domin Shafin Fatawoyin Rahma Na Facebook 👇
www.facebook.com/fatawoyinrahama
Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
YouTube
Amsoshin Tambayoyin Da Kuka Aiko Shirin Fatawoyin Rahma Daga Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com
Join this channel to get access to perks:
https://www.youtube.com/channel/UCW9uQTsYfqndtBSmwNzvvtQ/join
► Subscribe…
Join this channel to get access to perks:
https://www.youtube.com/channel/UCW9uQTsYfqndtBSmwNzvvtQ/join
► Subscribe…
Masu Munana Zato Ga Malaman Addini
Tare da Dr. Abubakar Muhammad Sani Birnin Kudu Hafizahullah
Jerin Karatun Littafin Sharhu Fadlul-Islam Daga Dutse Central Mosque Jihar Jigawa
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇👇
https://youtu.be/3GYw87Hc8GM
Ayi sauraro lafiya
Tare da Dr. Abubakar Muhammad Sani Birnin Kudu Hafizahullah
Jerin Karatun Littafin Sharhu Fadlul-Islam Daga Dutse Central Mosque Jihar Jigawa
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇👇
https://youtu.be/3GYw87Hc8GM
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Masu Munana Zato Ga Malaman Addini Daga Dr. Abubakar Muhammad Sani Birnin Kudu
Karatun Littafin Sharhu Fadlul-Islam Daga Dutse Central Mosque Jihar Jigawa Nigeria
TSOHUWAR AJIYA.
KARATUN MU DALIBAN DR SANI R/LEMO DA DR ABUBUKAR BIRNIN KUDU 2003 A BIRNIN MADINA SAUDI ARABIA
TARE DA SU.
Dr Abdallah Gadon kaya
Dr Umar Garba Dokaji
Dr Ibrahim Disina
Dr Abubakar mukhtar
malam Umar Sade da sauran su
Cikakken Karatun maluman 👇👇
https://youtu.be/N8KvE_enzUI
Ayi sauraro lafiya
KARATUN MU DALIBAN DR SANI R/LEMO DA DR ABUBUKAR BIRNIN KUDU 2003 A BIRNIN MADINA SAUDI ARABIA
TARE DA SU.
Dr Abdallah Gadon kaya
Dr Umar Garba Dokaji
Dr Ibrahim Disina
Dr Abubakar mukhtar
malam Umar Sade da sauran su
Cikakken Karatun maluman 👇👇
https://youtu.be/N8KvE_enzUI
Ayi sauraro lafiya
YouTube
001 Karatun Daliban Ilimi A Madina Daga Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Islamic University Of Madina Tare da Dr. Abubakar Muhammad Sani Birnin Kudu Hafizahullah Da Sauran Yan Uwa Dalibai Yayin Karatu Gabatarwar Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
TSOHUWAR AJIYA.
KARATUN MU DALIBAN DR SANI R/LEMO DA DR ABUBUKAR…
TSOHUWAR AJIYA.
KARATUN MU DALIBAN DR SANI R/LEMO DA DR ABUBUKAR…
Huduba Sallah Juma'a Da Aka Gabatar A Masallacin Juma'a Na Almuntada Dake Unguwar Dorayi Karama
Bidi'a Da Haɗarinta Acikin Al'umma
Tare da:- Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Domin Kallo Da Sauraro Danna Link Dake Kasa 👇
https://youtu.be/cN-k8jdQ0E0
Ayi Sauraro Lafiya
Bidi'a Da Haɗarinta Acikin Al'umma
Tare da:- Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Domin Kallo Da Sauraro Danna Link Dake Kasa 👇
https://youtu.be/cN-k8jdQ0E0
Ayi Sauraro Lafiya
YouTube
Shigowar Munanan Aqidu Cikin Al'umma Daga Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
HUDUBAR JUMA'A DAGA MASALLACIN ALMUNTADA DAKE DORAYI KANO
Tare da: Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Join this channel to get access to perks:
https://www.youtube.com/channel/UCW9u...
► Subscribe to Hausa Online Here: https://www.youtub…
Tare da: Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Join this channel to get access to perks:
https://www.youtube.com/channel/UCW9u...
► Subscribe to Hausa Online Here: https://www.youtub…
Fatawoyin Rahma Asabar 15-01-2022
Tare Ass. Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/s7xrMiayfT0
Ayi sauraro lafiya
Tare Ass. Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/s7xrMiayfT0
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Fatawoyin Rahma Asabar 15-01-2022 Daga Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Amsoshin tambayoyin ku da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano
*Fatawoyin Rahma*
Asabar 12 Jumada Akhir 1443
15 January 2022
Tare da Ass. Prof. Muhammad Sani Umar R/Lemo
Domin Downloading Danna Link Dake Kasa 👇
https://darulfikr.com/s/130995
Vedion Shirin Fatawoyin Rahma Asabar 👇
https://youtu.be/s7xrMiayfT0
Domin Shafin Fatawoyin Rahma Na Facebook 👇
www.facebook.com/fatawoyinrahama
Shimfiɗa - Allah ya na amsa ma bawansa addua san da ya ga dama ba lallai lokacin da bawan yake so ba!
Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki -
1. Hukuncin tayar da iƙama kafin a ayyana limamin da zai ja sallar?
2. Yana da asali in Mutum ya yi saukar Al-ƙur'ani ko haddar Al-ƙur'ani sai ya yi walima?
3. Dole ne mutum sai yayi wa kansa addua kafin ya yi wa wani?
4. Ya inganta Annabi Ibrahim yana tallan gumakan mahaifinsa?
5. Hukuncin wanda ya tsinci kuɗi ya yi amfani da su saboda mai kuɗin ya yi shelar kuɗin da aka sace sun fi yadda aka tsinta yawa!
6. Wanda ya hau babur yana gudu da ya wuce hankali har ya kashe wani -
yayi kisan ganganci?
7. Ɗan Zina zai yi gado?
8. In Mutum ya yi gyatsa zai ce ' Alhamdulillah'?
9. Ya hallata ma'aikaci ya yi wani aiki a wata ma'aikata idan inda yake aiki ba a fara aiki a wannan lokacin?
10. Hukuncin wanda baya zuwa aiki kullum saboda babu aikin kullum!
11. Mace da ta yi amfani da allurar tsarin iyali sai jinin ta ya wuce al'adarta - yaya zata yi?
12. Hukuncin wanda baya sallah sai ya ga dama
Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
Asabar 12 Jumada Akhir 1443
15 January 2022
Tare da Ass. Prof. Muhammad Sani Umar R/Lemo
Domin Downloading Danna Link Dake Kasa 👇
https://darulfikr.com/s/130995
Vedion Shirin Fatawoyin Rahma Asabar 👇
https://youtu.be/s7xrMiayfT0
Domin Shafin Fatawoyin Rahma Na Facebook 👇
www.facebook.com/fatawoyinrahama
Shimfiɗa - Allah ya na amsa ma bawansa addua san da ya ga dama ba lallai lokacin da bawan yake so ba!
Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki -
1. Hukuncin tayar da iƙama kafin a ayyana limamin da zai ja sallar?
2. Yana da asali in Mutum ya yi saukar Al-ƙur'ani ko haddar Al-ƙur'ani sai ya yi walima?
3. Dole ne mutum sai yayi wa kansa addua kafin ya yi wa wani?
4. Ya inganta Annabi Ibrahim yana tallan gumakan mahaifinsa?
5. Hukuncin wanda ya tsinci kuɗi ya yi amfani da su saboda mai kuɗin ya yi shelar kuɗin da aka sace sun fi yadda aka tsinta yawa!
6. Wanda ya hau babur yana gudu da ya wuce hankali har ya kashe wani -
yayi kisan ganganci?
7. Ɗan Zina zai yi gado?
8. In Mutum ya yi gyatsa zai ce ' Alhamdulillah'?
9. Ya hallata ma'aikaci ya yi wani aiki a wata ma'aikata idan inda yake aiki ba a fara aiki a wannan lokacin?
10. Hukuncin wanda baya zuwa aiki kullum saboda babu aikin kullum!
11. Mace da ta yi amfani da allurar tsarin iyali sai jinin ta ya wuce al'adarta - yaya zata yi?
12. Hukuncin wanda baya sallah sai ya ga dama
Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
Darulfikr
Fatawoyin Rahma Asabar 15-01-2022 by Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Darulfikr taku ce domin yada sunnah
TSOHUWAR AJIYA.
KARATUN MU DALIBAN DR SANI R/LEMO DA DR ABUBUKAR BIRNIN KUDU 2003 A BIRNIN MADINA SAUDI ARABIA
TARE DA SU.
Dr Abdallah Gadon kaya
Dr Umar Garba Dokaji
Dr Ibrahim Disina
Dr Abubakar mukhtar
malam Umar Sade da sauran su
Cikakken Karatun maluman 👇👇002
https://youtu.be/byarUYrdNoo
Ayi sauraro lafiya
KARATUN MU DALIBAN DR SANI R/LEMO DA DR ABUBUKAR BIRNIN KUDU 2003 A BIRNIN MADINA SAUDI ARABIA
TARE DA SU.
Dr Abdallah Gadon kaya
Dr Umar Garba Dokaji
Dr Ibrahim Disina
Dr Abubakar mukhtar
malam Umar Sade da sauran su
Cikakken Karatun maluman 👇👇002
https://youtu.be/byarUYrdNoo
Ayi sauraro lafiya
YouTube
002 Karatun Daliban Ilimi A Madina Daga Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
TSOHUWAR AJIYA.KARATUN MU DALIBAN DR SANI R/LEMO DA DR ABUBUKAR BIRNIN KUDU 2003 A BIRNIN MADINA SAUDI ARABIA TARE DA SU. Dr Abdallah Gadon kaya Dr Umar Garb...
Addu'ar Mumini Ba Ta Faɗuwa Ƙasa!
Tare Ass. Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/unhvfJAgjnk
Ayi sauraro lafiya
Tare Ass. Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/unhvfJAgjnk
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Addu'ar Mumini Ba Ta Faɗuwa Ƙasa Daga Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shimfiɗa - _Adduar Mumini ba ya faɗuwa ƙasuwa banza_
*Fatawoyin Rahma*
Lahadi 16 January 2022
13 Jumada Akhir 1443
Tare da *Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo*
Shimfiɗa - _Adduar Mumini ba ya faɗuwa ƙasuwa banza_
Domin Downloading Danna Link Dake Kasa 👇
https://darulfikr.com/s/131288
Vedion Shirin Fatawoyin Rahma Lahadi 👇
https://youtu.be/unhvfJAgjnk
Domin Shafin Fatawoyin Rahma Na Facebook 👇
www.facebook.com/fatawoyinrahama
Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki -
1. Bayyana aikin alheri, kamar ɗaukar nauyin marayu.
2. Ana bada Zakka don hidimar Massalaci?
3. Wanda yake yaɗa karatu ta hanyoyin ' social media' zai samu lada?
4. Mace mai yiwa Mata ƙwalliya ta na da laifi idan ta yi ƙwalliya ga wadda za ta bayyana adonta?
5. Dole sai Musulmi ya koyi tambayoyin da ake yi a ƙabari tun anan Duniya?
6. In Mutum ya ji labarin an yi ma wani ko wata sihiri- ya ya zai sanar da wanda aka yiwa sihirin?
7. Idan Mutum ya ba da filinsa a matsayin waƙafi a gina Massalaci za a iya sayar da filin a saya a wani waje ganin cewa wasu sun gina massalattai a wannan unguwa. Kuma canza waƙafi zai shiga ƙarƙashin faɗin Allah-
فَمَنۢ بَدَّلَهُۥ بَعْدَمَا سَمِعَهُۥ فَإِنَّمَآ إِثْمُهُۥ عَلَى ٱلَّذِينَ يُبَدِّلُونَهُۥٓ ۚ إِنَّ ٱللَّهَ سَمِيعٌ عَلِيمٌ
8. Ya hallata Mutum ya rinƙa ɗaukan kuɗi a wajen da ɗan'uwansa yake ajiya ba da sanin mai kuɗin ba - amma da zarar ya samu sai ya dawo da kuɗin!
9. Maganin Kasala ga wanda in aka kira salla sai nauyin jiki da kasala ya kama shi!
10. Mutumin da zai yi sallar Ishraki bayan sallar Asuba zai iya tashi ya yi alwala ko wata hidima kafin ya yi sallar?
11. Iyaye za su iya bawa matar ɗansu izinin fita?
12. Mace mai haila za ta iya ɗaukar juz'in Al-ƙur'ani
Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
Lahadi 16 January 2022
13 Jumada Akhir 1443
Tare da *Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo*
Shimfiɗa - _Adduar Mumini ba ya faɗuwa ƙasuwa banza_
Domin Downloading Danna Link Dake Kasa 👇
https://darulfikr.com/s/131288
Vedion Shirin Fatawoyin Rahma Lahadi 👇
https://youtu.be/unhvfJAgjnk
Domin Shafin Fatawoyin Rahma Na Facebook 👇
www.facebook.com/fatawoyinrahama
Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki -
1. Bayyana aikin alheri, kamar ɗaukar nauyin marayu.
2. Ana bada Zakka don hidimar Massalaci?
3. Wanda yake yaɗa karatu ta hanyoyin ' social media' zai samu lada?
4. Mace mai yiwa Mata ƙwalliya ta na da laifi idan ta yi ƙwalliya ga wadda za ta bayyana adonta?
5. Dole sai Musulmi ya koyi tambayoyin da ake yi a ƙabari tun anan Duniya?
6. In Mutum ya ji labarin an yi ma wani ko wata sihiri- ya ya zai sanar da wanda aka yiwa sihirin?
7. Idan Mutum ya ba da filinsa a matsayin waƙafi a gina Massalaci za a iya sayar da filin a saya a wani waje ganin cewa wasu sun gina massalattai a wannan unguwa. Kuma canza waƙafi zai shiga ƙarƙashin faɗin Allah-
فَمَنۢ بَدَّلَهُۥ بَعْدَمَا سَمِعَهُۥ فَإِنَّمَآ إِثْمُهُۥ عَلَى ٱلَّذِينَ يُبَدِّلُونَهُۥٓ ۚ إِنَّ ٱللَّهَ سَمِيعٌ عَلِيمٌ
8. Ya hallata Mutum ya rinƙa ɗaukan kuɗi a wajen da ɗan'uwansa yake ajiya ba da sanin mai kuɗin ba - amma da zarar ya samu sai ya dawo da kuɗin!
9. Maganin Kasala ga wanda in aka kira salla sai nauyin jiki da kasala ya kama shi!
10. Mutumin da zai yi sallar Ishraki bayan sallar Asuba zai iya tashi ya yi alwala ko wata hidima kafin ya yi sallar?
11. Iyaye za su iya bawa matar ɗansu izinin fita?
12. Mace mai haila za ta iya ɗaukar juz'in Al-ƙur'ani
Ga mai son aikawa da tambaya sai ya rubuta ta saƙon kar ta kwana (text) ko saƙon WhatsApp ta 07036041455 ko ta email ta fatawoyinrahma@yahoo.com
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
YouTube
Addu'ar Mumini Ba Ta Faɗuwa Ƙasa Daga Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shimfiɗa - _Adduar Mumini ba ya faɗuwa ƙasuwa banza_
This media is not supported in your browser
VIEW IN TELEGRAM
GIRMAN RAN ƊAN ADAM A MUSULUNCI
DAGA DR. ABUBAKAR MUHAMMAD SANI BIRNIN KUDU HAFIZAHULLAH
DAGA DR. ABUBAKAR MUHAMMAD SANI BIRNIN KUDU HAFIZAHULLAH
KHUDBAR SALLAR JUMU'A
Mai taken
Kushu'i (Nutsuwa) a cikin Sallah
Tare da
Dr. Abubakar Muhammad Sani Birnin-Kudu (Hafizahullah)
@
Jigawa state Central Mosque Dutse.
18 Jumad-Al-Akhirah, 1443.
(21st January, 2022)
Domin Downloading Danna Link Dake Kasa
👇👇👇
https://darulfikr.com/s/131458
Ayi sauraro lafiya
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
22/1/2022
Mai taken
Kushu'i (Nutsuwa) a cikin Sallah
Tare da
Dr. Abubakar Muhammad Sani Birnin-Kudu (Hafizahullah)
@
Jigawa state Central Mosque Dutse.
18 Jumad-Al-Akhirah, 1443.
(21st January, 2022)
Domin Downloading Danna Link Dake Kasa
👇👇👇
https://darulfikr.com/s/131458
Ayi sauraro lafiya
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.
22/1/2022
Darulfikr
Kushu'i A Sallah by Dr Abubakar Muhammad Sani Birnin Kudu
Darulfikr taku ce domin yada sunnah