Hukunce ajiye gawar mamaci a asibiti da makarantu don yin Practical
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/ZPUjIXhrnBo
Ayi sauraro lafiya
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/ZPUjIXhrnBo
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Hukuncin Ajiye Gawar Mamaci Don yin Practical A Asibiti da Makarantu Daga Prof Muhd Sani Umar R/Lemo
Shirin da ya ke amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano
Hukuncin Wanda Yai Aure Ba Tare Da Izinin Mahaifansa Ba
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/OABuBYfuh50
Ayi sauraro lafiyaHukuncin Wanda Yai Aure Ba Tare Da Izinin Mahaifansa Ba
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/OABuBYfuh50
Ayi sauraro lafiya
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/OABuBYfuh50
Ayi sauraro lafiyaHukuncin Wanda Yai Aure Ba Tare Da Izinin Mahaifansa Ba
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/OABuBYfuh50
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Hukuncin wanda ya yi Aure ba tare da izinin Mahaifansa ba Daga Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Amsoshin tambayoyin ku da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano
Fatawoyin Rahma Asabar 26-11-2022
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/vtCxwwuGbcU
Ayi sauraro lafiya
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/vtCxwwuGbcU
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Fatawoyin Rahma Asabar 26-11-2022 Daga Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin Fatawoyin Rahma shiri ne da ya ke amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 97.3 FM wanda Anas Idris Hassan Yake karanta tambayoyin ku da kuka aiko zuwa cikin shirin
Fatawoyin Rahma Lahadi 27-11-2022
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/aiODhqUftO4
Ayi sauraro lafiya
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/aiODhqUftO4
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Fatawoyin Rahma Lahadi 27-11-2022 Daga Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da ya ke amsa ke amsa ke amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano
*Fatawoyin Rahma*
Asabar ~2/5/1444 - 26/11/2022
Tare *Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo, OON*
Shimfiɗa : Ayoyin Allah Na Sassaɓar Yanayi da Juyawar Zamani
Tambayoyi da Amsoshi
—————————————-
1. Ya hallata mutum yayi tafiya kawai don ya yi Ƙasaru? Sannan wanda yaje gona da ke da nisa da gari zai yi Sallar Ƙasaru?
2. Yaya Turaren Za’afaran yake!
3. Ya hallata mai gida ya sa CCTV camera a ko’ina gidansa?
4. Ya inganta Annabi ﷺ ya hana zubar da ruwan zafi a ƙasa!
5. Idan mai aikin leburanci a ƙarƙashin Mai gidansa ya je wani waje yayi aiki da Maigidansa ya sa shi, sai su waɗanan da ya musu aiki suka ba shi wani kuɗi - zai iya karɓa?
6. Akwai zakka akan dabbobin da aka kiwata su a gida?
7. Shin gaskiya ne in mutum ya mutu babu sadaƙar da za ta amfane shi sai wanda 'ya'yansa suka yi masa!
8. Ya halatta a yiwa Yaron da ya rasu addua ‘ Allah ya sa ya zama ɗalibin makarantar Annabi Ibrahim (AS)!
9. Shin wai ba a haɗa neman ilimin karatun Al-ƙur'ani da sana'a ko neman kuɗi?
10. Idan mutum ya karɓo bashin Banki da rība - shi ma wanda ya ke masa aiki yana cin rība - duk lokacin da mutumin ya biya shi albashi?
11. Hukuncin mai kanti ko shago ya tura ma mutum wasu kaya ya ɗaura ko tallata kayan a WhatsApp ko sauran hanyoyin sada zumunci!
12. 'Ya'ya suna da haƙƙi su kai ƙarar Hukumar makaranta dake kula da waƙafin mahaifinsu domin dawo da gudanar da makarantar a bisa asalin abin da ya sa aka assasa waƙafin?
13. Ya hallata yin Mussafa da Musabaƙar Al-ƙur'ani domin murnar aure!
14. Bayan Salatin Ibrahimiya akwai wani Salatin da ya ingata daga Annabi ﷺ?
Domin Kallon Shirin Danna Link Dake Kasa 👇
https://youtu.be/vtCxwwuGbcU
Domin Downloading Audio Danna Link Dake Kasa 👇
https://darulfikr.com/s/149761
Ayi sauraro lafiya
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah
Asabar ~2/5/1444 - 26/11/2022
Tare *Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo, OON*
Shimfiɗa : Ayoyin Allah Na Sassaɓar Yanayi da Juyawar Zamani
Tambayoyi da Amsoshi
—————————————-
1. Ya hallata mutum yayi tafiya kawai don ya yi Ƙasaru? Sannan wanda yaje gona da ke da nisa da gari zai yi Sallar Ƙasaru?
2. Yaya Turaren Za’afaran yake!
3. Ya hallata mai gida ya sa CCTV camera a ko’ina gidansa?
4. Ya inganta Annabi ﷺ ya hana zubar da ruwan zafi a ƙasa!
5. Idan mai aikin leburanci a ƙarƙashin Mai gidansa ya je wani waje yayi aiki da Maigidansa ya sa shi, sai su waɗanan da ya musu aiki suka ba shi wani kuɗi - zai iya karɓa?
6. Akwai zakka akan dabbobin da aka kiwata su a gida?
7. Shin gaskiya ne in mutum ya mutu babu sadaƙar da za ta amfane shi sai wanda 'ya'yansa suka yi masa!
8. Ya halatta a yiwa Yaron da ya rasu addua ‘ Allah ya sa ya zama ɗalibin makarantar Annabi Ibrahim (AS)!
9. Shin wai ba a haɗa neman ilimin karatun Al-ƙur'ani da sana'a ko neman kuɗi?
10. Idan mutum ya karɓo bashin Banki da rība - shi ma wanda ya ke masa aiki yana cin rība - duk lokacin da mutumin ya biya shi albashi?
11. Hukuncin mai kanti ko shago ya tura ma mutum wasu kaya ya ɗaura ko tallata kayan a WhatsApp ko sauran hanyoyin sada zumunci!
12. 'Ya'ya suna da haƙƙi su kai ƙarar Hukumar makaranta dake kula da waƙafin mahaifinsu domin dawo da gudanar da makarantar a bisa asalin abin da ya sa aka assasa waƙafin?
13. Ya hallata yin Mussafa da Musabaƙar Al-ƙur'ani domin murnar aure!
14. Bayan Salatin Ibrahimiya akwai wani Salatin da ya ingata daga Annabi ﷺ?
Domin Kallon Shirin Danna Link Dake Kasa 👇
https://youtu.be/vtCxwwuGbcU
Domin Downloading Audio Danna Link Dake Kasa 👇
https://darulfikr.com/s/149761
Ayi sauraro lafiya
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah
YouTube
Fatawoyin Rahma Asabar 26-11-2022 Daga Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin Fatawoyin Rahma shiri ne da ya ke amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 97.3 FM wanda Anas Idris Hassan Yake karanta tambayoyin ku da kuka aiko zuwa cikin shirin
Ayoyin Allah Na Sassaɓar Yanayi da Juyawar Zamani
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/_z2C-scQZLE
Ayi sauraro lafiya
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/_z2C-scQZLE
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Ayoyin Allah Na Sassaɓar Yanayi da Juyawar Zamani
Shinfiɗa: Ayoyin Allah Na Sassaɓar Yanayi da Juyawar Zamani0
*Fatawoyin Rahma*
Lahadi ~3/5/1444 - 27/11/2022
Tambayoyi da Amsoshi tare da *Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo* OON
1. Hukuncin waɗanda basa ishara da hannu a Tahiya sai sun zo karanta kalamar Shahada dake cikin Tahiya!
2. Menene hukuncin masu keɓewa kansu sahun gaba!
3. Shin ruhin wanda ya yi alwala kafin yayi bacci yana zuwa sama yayi sujjada a gaban Allah?
4. Ya hallata likitan dabbobin ya duba alade?
5. Adduar da mutum zai karanta in ya ziyarci maƙabarta kuma ya halarta mutum ya keɓe wata rana domin ziyara maƙabarta?
6. Mutum zai iya kama sunan mutane ('yan uwa da suka rasu) domin yi musu addua!
7. Macen da ta rasu wajen haihuwa za a rama mata azumin da ake binta?
8. Wattani nawa ake shayar da jariri ko jaririya?
9. Mai tuƙa Babur da ya juya ba tare da ya duba mota mai zuwa ko wucewa ba, sai mota ta buge su har wanda ke bayan kan Babur ya rasu. Shin mai mota ko mai Babur wa zai yi kaffara?
10. Matsayin fassara Al-ƙur'ani da alaƙanta su da ilimin zamani? Kuma *Abdullahi Ɗan Mas'ud* (ra) ya ce ko raƙuminsa ya ɓata in ya karanta Alƙur'ani ya gan gano in da raƙumi yake?
11. Mace za ta iya yin Sallar Azahar kafin saukowa daga Sallar Jumu'a?
12. Sahabbai suna musabaha tsakaninsu bayan kowacce sallar farilla?
13. Shin falalar wanda yayi aikin Hajji da Umra zai riski wanda suka yi karatu bayan Sallar Asuba har zuwa fitowar rana?Kuma raka'ar biyu zai iya zama madadin Sallar Walaha!
14. Yaya matsayin auren mace da take auren Soja aka ɗaga shi zuwa wani waje da yake mu'amala da kuɗi fiye da albashin sa!
15. Yaya hukuncin Umrar wanda aka biya masa da kuɗin haramun!
16. Mai mutum zai yi in yaga faɗuwar tauraro ( fallen star)!
17. Macen da aka yiwa ta auren dole za ta iya neman saki?
18. Shin Uwa ta na da haƙƙin riƙe ɗa ko ta yi wani aure?
Domin Kallon Shirin Danna Link Dake Kasa 👇
https://youtu.be/aiODhqUftO4
Domin Downloading Audio Danna Link Dake Kasa 👇
https://darulfikr.com/s/149827
Ayi sauraro lafiya
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah
Lahadi ~3/5/1444 - 27/11/2022
Tambayoyi da Amsoshi tare da *Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo* OON
1. Hukuncin waɗanda basa ishara da hannu a Tahiya sai sun zo karanta kalamar Shahada dake cikin Tahiya!
2. Menene hukuncin masu keɓewa kansu sahun gaba!
3. Shin ruhin wanda ya yi alwala kafin yayi bacci yana zuwa sama yayi sujjada a gaban Allah?
4. Ya hallata likitan dabbobin ya duba alade?
5. Adduar da mutum zai karanta in ya ziyarci maƙabarta kuma ya halarta mutum ya keɓe wata rana domin ziyara maƙabarta?
6. Mutum zai iya kama sunan mutane ('yan uwa da suka rasu) domin yi musu addua!
7. Macen da ta rasu wajen haihuwa za a rama mata azumin da ake binta?
8. Wattani nawa ake shayar da jariri ko jaririya?
9. Mai tuƙa Babur da ya juya ba tare da ya duba mota mai zuwa ko wucewa ba, sai mota ta buge su har wanda ke bayan kan Babur ya rasu. Shin mai mota ko mai Babur wa zai yi kaffara?
10. Matsayin fassara Al-ƙur'ani da alaƙanta su da ilimin zamani? Kuma *Abdullahi Ɗan Mas'ud* (ra) ya ce ko raƙuminsa ya ɓata in ya karanta Alƙur'ani ya gan gano in da raƙumi yake?
11. Mace za ta iya yin Sallar Azahar kafin saukowa daga Sallar Jumu'a?
12. Sahabbai suna musabaha tsakaninsu bayan kowacce sallar farilla?
13. Shin falalar wanda yayi aikin Hajji da Umra zai riski wanda suka yi karatu bayan Sallar Asuba har zuwa fitowar rana?Kuma raka'ar biyu zai iya zama madadin Sallar Walaha!
14. Yaya matsayin auren mace da take auren Soja aka ɗaga shi zuwa wani waje da yake mu'amala da kuɗi fiye da albashin sa!
15. Yaya hukuncin Umrar wanda aka biya masa da kuɗin haramun!
16. Mai mutum zai yi in yaga faɗuwar tauraro ( fallen star)!
17. Macen da aka yiwa ta auren dole za ta iya neman saki?
18. Shin Uwa ta na da haƙƙin riƙe ɗa ko ta yi wani aure?
Domin Kallon Shirin Danna Link Dake Kasa 👇
https://youtu.be/aiODhqUftO4
Domin Downloading Audio Danna Link Dake Kasa 👇
https://darulfikr.com/s/149827
Ayi sauraro lafiya
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah
YouTube
Fatawoyin Rahma Lahadi 27-11-2022 Daga Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da ya ke amsa ke amsa ke amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano
Shin gaskiya ne in mutum ya mutu babu sadaƙar da za ta amfane shi sai wanda 'ya'yansa suka yi masa!
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/y4814_KuBCo
Ayi sauraro lafiya
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/y4814_KuBCo
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Sadaka Mai Gudana Zuwa Ga Mamaci Daga Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Amsoshin tambayoyin ku da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Rahma Radio Kano
Shin wai ba a haɗa neman ilimin karatun Al-ƙur'ani da sana'a ko neman kuɗi?
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/dqqeJO5Nk-U
Ayi sauraro lafiya
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/dqqeJO5Nk-U
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Haɗa Karatun Alƙur'ani Da Sana'a Daga Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Amsoshin tambayoyin ku da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano
Fatawoyin Rahma Asabar 03-12-2022
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/I9HhpP6gEzQ
Ayi sauraro lafiya
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/I9HhpP6gEzQ
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Fatawoyin Rahma Asabar 03-12-2022 Daga Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Amsoshin tambayoyin ku da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano
Rinjaye da Yaɗuwar Addinin Allah Ko da Kafirai Ba sa so!
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/BflpsfXBMZs
Ayi sauraro lafiya
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/BflpsfXBMZs
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Rinjaye da Yaɗuwar Addinin Allah Ko da Kafirai Ba sa so! Daga Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shimfiɗa : Rinjaye da Yaɗuwar Addinin Allah Ko da Kafirai Ba sa so!
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano
*Fatawoyin Rahma*
Asabar 10/5/1444 - 3/12/2022
Tare da Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo, OON
Shimfiɗa : Rinjaye da Yaɗuwar Addinin Allah Ko da Kafirai Ba sa so!
Tambayoyi da Amsoshi:
1. Mace za ta iya aure a gaban Alƙali ba da izinin walliyanta ba?
2. Hukuncin Miji ya rinƙa wulaƙanta matar da ya aura saboda ta wulaƙan ta shi lokacin da yake neman auren ta.
3. Menene hukuncin mace da ta yarda zata aure wani amma sai ta ga wani wanda ya fi wadda ta fara amince masa!
4. In Macen da iyayenta suka tilasta mata Auren wani, amma ta kasa ba shi haƙƙin sa na aure, za ta iya neman saki?
5. Hukuncin Sallar wanda wandonsa yake da tsaga ko wanda ya sa singileti!
6. Dole sai an matse sahu a Sallar gawa?
7. Gaskiya ne duk a alwalar da aka yi ba da niyyar sallah ba ba za a iya Sallah da ita ba?
8. Yaya matsayin mai sallah ko azumi da cikin Ibadar sai ya kudurta a zuciyar ya fasa?
9. Yaya matsayin ma su tayar da iƙama kafin Liman ya daidata a sahu!
10. Yaya matsayin direbobi da suke ƙasaru in sun dawo gida in da iyalin su suke?
11. Yaya matsayin sakin Hannu ko daurawa in mutum ya yi kabbarar Harama!
12. Mai yin Sallah a zaune zai fara zai yi kabbarar Harama a zaune ne ko sai ya yi raka'ar farko a tsaye kafin ya cigaba da Sallar a zaune?
13. Hukuncin wanda ya bayyana wani ɓangaren karatu a Sallar da ake asirta karatu!
14. In mutun zai yi Sallar dare da matarsa, za su iya yin jam'i?
Domin Kallo Da Sauraro Danna Link Dake Kasa 👇
https://youtu.be/I9HhpP6gEzQ
Domin Downloading Audio Danna Link Dake Kasa 👇
https://darulfikr.com/s/150476
Ayi sauraro lafiya
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah
Asabar 10/5/1444 - 3/12/2022
Tare da Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo, OON
Shimfiɗa : Rinjaye da Yaɗuwar Addinin Allah Ko da Kafirai Ba sa so!
Tambayoyi da Amsoshi:
1. Mace za ta iya aure a gaban Alƙali ba da izinin walliyanta ba?
2. Hukuncin Miji ya rinƙa wulaƙanta matar da ya aura saboda ta wulaƙan ta shi lokacin da yake neman auren ta.
3. Menene hukuncin mace da ta yarda zata aure wani amma sai ta ga wani wanda ya fi wadda ta fara amince masa!
4. In Macen da iyayenta suka tilasta mata Auren wani, amma ta kasa ba shi haƙƙin sa na aure, za ta iya neman saki?
5. Hukuncin Sallar wanda wandonsa yake da tsaga ko wanda ya sa singileti!
6. Dole sai an matse sahu a Sallar gawa?
7. Gaskiya ne duk a alwalar da aka yi ba da niyyar sallah ba ba za a iya Sallah da ita ba?
8. Yaya matsayin mai sallah ko azumi da cikin Ibadar sai ya kudurta a zuciyar ya fasa?
9. Yaya matsayin ma su tayar da iƙama kafin Liman ya daidata a sahu!
10. Yaya matsayin direbobi da suke ƙasaru in sun dawo gida in da iyalin su suke?
11. Yaya matsayin sakin Hannu ko daurawa in mutum ya yi kabbarar Harama!
12. Mai yin Sallah a zaune zai fara zai yi kabbarar Harama a zaune ne ko sai ya yi raka'ar farko a tsaye kafin ya cigaba da Sallar a zaune?
13. Hukuncin wanda ya bayyana wani ɓangaren karatu a Sallar da ake asirta karatu!
14. In mutun zai yi Sallar dare da matarsa, za su iya yin jam'i?
Domin Kallo Da Sauraro Danna Link Dake Kasa 👇
https://youtu.be/I9HhpP6gEzQ
Domin Downloading Audio Danna Link Dake Kasa 👇
https://darulfikr.com/s/150476
Ayi sauraro lafiya
Darulfikr taku ce domin yada Sunnah
YouTube
Fatawoyin Rahma Asabar 03-12-2022 Daga Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Amsoshin tambayoyin ku da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano
Tsayar da Hukuncin Ridda Akan Musulmi
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/zP9lUWBP0Aw
Ayi sauraro lafiya
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/zP9lUWBP0Aw
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Shin Wake Da Haƙƙin Tsayar Da Haddi A Musulunci ? Daga Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Amsoshin tambayoyin ku da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Kano
Huduba Sallah Juma'a Da Aka Gabatar A Masallacin Juma'a Na Almuntada Dake Unguwar Dorayi Karama
Tare da:- Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Domin Kallo Da Sauraro Danna Link Dake Kasa 👇
https://youtu.be/-B6tFtzKBJk
Ayi Sauraro Lafiya
Tare da:- Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Domin Kallo Da Sauraro Danna Link Dake Kasa 👇
https://youtu.be/-B6tFtzKBJk
Ayi Sauraro Lafiya
YouTube
Huduba Sallah Juma'a Daga Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Daga Masallacin Almuntada Dake Unguwar Dorayi Karama Kano
Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yanke akan Abdul-Jabbar Kabara
Huduba Sallah Juma'a Da Aka Gabatar A Masallacin Juma'a Na Almuntada Dake Unguwar Dorayi Karama
Tare da:- Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Domin Kallo Da Sauraro Danna Link Dake Kasa 👇
https://youtu.be/E3BxFCfvZJ4
Ayi Sauraro Lafiya
Huduba Sallah Juma'a Da Aka Gabatar A Masallacin Juma'a Na Almuntada Dake Unguwar Dorayi Karama
Tare da:- Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Domin Kallo Da Sauraro Danna Link Dake Kasa 👇
https://youtu.be/E3BxFCfvZJ4
Ayi Sauraro Lafiya
YouTube
Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yanke akan Abdul-Jabbar Kabara Daga Prof Muhd Sani Umar R/Lemo
Daga Masallacin Almuntada Dake Unguwar Dorayi Karama Kano
Fatawoyin Rahma Asabar 17-12-2022
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/U0pCAlpjUDI
Ayi sauraro lafiya
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/U0pCAlpjUDI
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Fatawoyin Rahma Lahadi 18-12-2022 Daga Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da ya ke amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano
Shin Ya Inganta wanka da ruwan ganyen magarya yana maganin Sihiri
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/LzAhTSGyBpY
Ayi sauraro lafiya
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/LzAhTSGyBpY
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Shin Ya Inganta wanka da ganyen magarya yana maganin Sihiri Daga Prof. Muhd Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da ya ke amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma
Ladubban Amfani Da Wayoyinmu
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/s0BdbLLGY58
Ayi sauraro lafiya
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/s0BdbLLGY58
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Ladubban Amfani Da Wayoyinmu Daga Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da ya ke amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano
- ShinYa hallata mutum ya sayi kaya da ake 'bonanza' lokacin Kirsimeti?
Tare Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/FuEzEtXODs8
Ayi sauraro lafiya
Tare Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 👇
https://youtu.be/FuEzEtXODs8
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Shin ya hallata mutum ya sayi kayan da ake 'bonanza' lokacin Kirsimeti? Prof Sani Umar Rijiyar Lemo
Hukuncin mutum ya sayi kaya da ake 'bonanza' lokacin Kirsimeti?
Amsoshin tambayoyin ku da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano
Amsoshin tambayoyin ku da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano
Karatun Littafin
ALFAWÃ'ID NA IBNUL QAYYIM
Drs na 16
Tare Da
Ass Prof. Muhammad Sani Umar R/Lemo OON.
Daga Masallacin Jami'ar Bayero (New site)Kano
Domin Sauraro Danna Link Dake Kasa 👇
https://youtu.be/mBL06jZkhtU
Ayi sauraro lafiya
ALFAWÃ'ID NA IBNUL QAYYIM
Drs na 16
Tare Da
Ass Prof. Muhammad Sani Umar R/Lemo OON.
Daga Masallacin Jami'ar Bayero (New site)Kano
Domin Sauraro Danna Link Dake Kasa 👇
https://youtu.be/mBL06jZkhtU
Ayi sauraro lafiya