Bajintar Sahabbai A Yaƙin Uhudu
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shinfiɗa shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/UQtG5leqU0Y
Ayi sauraro lafiya
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shinfiɗa shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/UQtG5leqU0Y
Ayi sauraro lafiya
YouTube
01 Bajintar Sahabbai A Yaƙin Uhud Ayoyin 152-155 Suratu Al-Imran - Dr. Muhd Sani Umar Rijiyar Lemo
Yadda Sahabban Annabi SAW Suka Nuna Soyayyar Annabi A Yaƙin Uhudu, Hakika Allah Subhanahu Wata'ala Yayi Bayanin Sahabban Annabi Sallallahu Alaihi Wasallama Cikin Martabawa Da Darajtawa
Hukuncin Azumin Nafila Ranar Asabar
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/ZKLMJ0IvT1o
Ayi sauraro lafiya
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/ZKLMJ0IvT1o
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Hukuncin Yin Azumin Nafila Ranar Asabar Daga Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Hukuncin Azumin Nafila Ranar Asabar
Zaku Iya Bibiyar Shafukan Mu Kamar Haka:- https://www.facebook.com/hausaonlinem... https://www.instagram.com/hausaonline... https://www.twitter.com/h_onlinemedia https://www.t.me/fatawoyinrahama
Share & Subscribe Our…
Zaku Iya Bibiyar Shafukan Mu Kamar Haka:- https://www.facebook.com/hausaonlinem... https://www.instagram.com/hausaonline... https://www.twitter.com/h_onlinemedia https://www.t.me/fatawoyinrahama
Share & Subscribe Our…
Bajintar Sahabbai A Yaƙin Uhudu (2)
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shinfiɗa shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/BMC4bltZ3Ww
Ayi sauraro lafiya
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shinfiɗa shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/BMC4bltZ3Ww
Ayi sauraro lafiya
YouTube
02 Bajintar Sahabbai A Yaƙin Uhud Ayoyin 152-155 Suratu Al-Imran - Dr. Muhd Sani Umar Rijiyar Lemo
Shimfiɗa : Bajintar Sahabbai a Yaƙin Uhud kamar yadda Allah ( ﷻ) ya labarta ayoyi 152-155 na Suratu Al-Imran
HALAYEN ANNABI MUHAMMAD SAW MASU GIRMA
Tare Da:- Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Allah (S.W.A) ya yabi Manzo (S.A.W) a littafinsa mai tsarki kuma tarihin rayuwarsa ya tabbatar da irin kyawawan dabi'u da halaye na Annabi (S.A.W) ya siffanta da su tun gabanin aiko shi har lokacin da aka aiko shi har lokacin daya koma ga Allah (S.W.A). Wadannan kyawawan halaye da dabi'u da Allah yayi masa sunyi matukar tasiri kwarai da gaske wajen yaci nasara acikin aikin da Allah (S.W.A) ya dora masa na isar da sakon sa zuwa ga Al'umma.
Cikakken Bayanin 👇
https://youtu.be/JHOnlVHKFp4
Ayi Sauraro Lafiya
Tare Da:- Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Allah (S.W.A) ya yabi Manzo (S.A.W) a littafinsa mai tsarki kuma tarihin rayuwarsa ya tabbatar da irin kyawawan dabi'u da halaye na Annabi (S.A.W) ya siffanta da su tun gabanin aiko shi har lokacin da aka aiko shi har lokacin daya koma ga Allah (S.W.A). Wadannan kyawawan halaye da dabi'u da Allah yayi masa sunyi matukar tasiri kwarai da gaske wajen yaci nasara acikin aikin da Allah (S.W.A) ya dora masa na isar da sakon sa zuwa ga Al'umma.
Cikakken Bayanin 👇
https://youtu.be/JHOnlVHKFp4
Ayi Sauraro Lafiya
YouTube
Halayen Annabi Muhammad SAW Masu Girma - Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Allah subhanahu wata'ala ya yabi Manzo SAW a littafinsa mai tsarki kuma tarihin rayuwarsa ya tabbatar da irin kyawawan dabi'u da halaye na Annabi saw ya siffanta da su tun gabanin aiko shi har lokacin da aka aiko shi har lakacin daya koma ga Allah SWA. Wadannan…
HUDUBAR JUMU'AH MAI TAKEN "Yadda Zamu Kare Darajar Manzon Allah (صلى الله عليه وسلم) "
Tare da: Dr. Abubakar Muhammad Sani Birnin Kudu
A Masallacin Jumu'ah na Dutse Central Mosque, Jihar Jigawa
Jumu'ah
Video link👉 https://youtu.be/Ac407vdwj2w
Tare da: Dr. Abubakar Muhammad Sani Birnin Kudu
A Masallacin Jumu'ah na Dutse Central Mosque, Jihar Jigawa
Jumu'ah
Video link👉 https://youtu.be/Ac407vdwj2w
YouTube
[Khudba] Yadda Zamu Kare Darajar Manzon Allah S.A.W Daga Dr. Abubakar Muhammad Sani Birnin Kudu
Daga Dutse Central Mosque Jihar Jigawa Nigeria
Khudbar Sallar Juma'a Tare da
Dr. Abubakar Muhammad Sani
Birnin-Kudu (Hafizahullah)
Zaku iya bibiyan a shafikan sada zumunta kamar haka
👇👇👇
https://www.facebook.com/hausaonlinem...
https://www.instagr…
Khudbar Sallar Juma'a Tare da
Dr. Abubakar Muhammad Sani
Birnin-Kudu (Hafizahullah)
Zaku iya bibiyan a shafikan sada zumunta kamar haka
👇👇👇
https://www.facebook.com/hausaonlinem...
https://www.instagr…
Batanci Ga Annabin Rahma (SAW)
1. Mun jima muna jan hankalin mahukunta Najeriya a kan a riƙa gaggauta hukunta masu miyagun laifuka a cikin al’umma, amma hakan ya kasa samuwa.
2. Mutane sun fara gajiya da sakacin hukumomi game da hukunta masu laifi, har sun fara ba wa kansu lasisin ɗaukar doka a hannunsu, wanda ba haka aka so ba.
3. Lokaci ya yi ga waɗanda ba Musulmi ba a ko’ina a duniya, su farka su fahimci girman Annabin rahma a zukatan Musulmi. Duk wani Musulmi abin alfahari ne a gare shi ya sadaukar da komai nasa, har ma da rayuwarsa wajen kare martabar Annabin rahma. Don haka su guji aikata duk wani abu da zai shafi mutuncinsa (SAW) da darajarsa, domin duk sanda wani ya yi haka, to sakamakon ba zai zo da sauƙi ba.
4. Ya wajaba Mahukunta su sani cewa, babu wata huduba ko wani jawabi na wani mutum, ko wane ne shi, da zai iya dakatar da al’umma yayin da suka fusata sakamakon cin mutunci Annabin rahma a fili karara ba tare da doka tana aiki ba.
5. Ya kamata su sani cewa, waɗanda ake zargi da kisan wadda ta zagi Manzon Allah (SAW) a jahar Sokoto da gabatar da su ga shari’a, ba shi ne zai dakatar da faruwar hakan ba a nan gaba, sai ma dai ya ƙara zuzuta wutarsa, ya daɗa tunzura al’umma. Babban abin da ya dace shi ne, hukuma ta fito ta yi jan kunnu dda kakkasan harshe a kan duk wani da zai yi tunanin batanci ga wani daga cikin annabawan Allah, da kuma daukar mataki mai tsananani a kansa.
6. Duk wani Musulmi da wannan cin zarafin da aka yi wa Annabi (SAW) bai baƙanta masa ba, ya fito ya yi Allah-wadai da shi, sai dai yin Allah-wadai da abin da ya biyo bayan ɓatancin kaɗai, to lalle wannan mutum ya tuhumi zuciyarsa game da irin son da yake yi wa Annbin rahma da addininsa.
7. Muna kira ga sauran al’ummar Musulmi da su kwantar da hankalinsu, su guji shiga cikin duk wata fitina da za ta haifar da tashe-tashen hankali da tarzoma. Su sani cewa, kullum duk wani mai gaskiya, to yardar Allah tana tare da shi, kuma ba zai taba tozarta ba ko da kuwa sama da ƙasa za su haɗu a kansa.
8. Allah ya ba wa kasarmu zaman lafiya da kwanciyar hankali. Amin.
👇
https://youtu.be/JHOnlVHKFp4
Ayi Sauraro Lafiya
1. Mun jima muna jan hankalin mahukunta Najeriya a kan a riƙa gaggauta hukunta masu miyagun laifuka a cikin al’umma, amma hakan ya kasa samuwa.
2. Mutane sun fara gajiya da sakacin hukumomi game da hukunta masu laifi, har sun fara ba wa kansu lasisin ɗaukar doka a hannunsu, wanda ba haka aka so ba.
3. Lokaci ya yi ga waɗanda ba Musulmi ba a ko’ina a duniya, su farka su fahimci girman Annabin rahma a zukatan Musulmi. Duk wani Musulmi abin alfahari ne a gare shi ya sadaukar da komai nasa, har ma da rayuwarsa wajen kare martabar Annabin rahma. Don haka su guji aikata duk wani abu da zai shafi mutuncinsa (SAW) da darajarsa, domin duk sanda wani ya yi haka, to sakamakon ba zai zo da sauƙi ba.
4. Ya wajaba Mahukunta su sani cewa, babu wata huduba ko wani jawabi na wani mutum, ko wane ne shi, da zai iya dakatar da al’umma yayin da suka fusata sakamakon cin mutunci Annabin rahma a fili karara ba tare da doka tana aiki ba.
5. Ya kamata su sani cewa, waɗanda ake zargi da kisan wadda ta zagi Manzon Allah (SAW) a jahar Sokoto da gabatar da su ga shari’a, ba shi ne zai dakatar da faruwar hakan ba a nan gaba, sai ma dai ya ƙara zuzuta wutarsa, ya daɗa tunzura al’umma. Babban abin da ya dace shi ne, hukuma ta fito ta yi jan kunnu dda kakkasan harshe a kan duk wani da zai yi tunanin batanci ga wani daga cikin annabawan Allah, da kuma daukar mataki mai tsananani a kansa.
6. Duk wani Musulmi da wannan cin zarafin da aka yi wa Annabi (SAW) bai baƙanta masa ba, ya fito ya yi Allah-wadai da shi, sai dai yin Allah-wadai da abin da ya biyo bayan ɓatancin kaɗai, to lalle wannan mutum ya tuhumi zuciyarsa game da irin son da yake yi wa Annbin rahma da addininsa.
7. Muna kira ga sauran al’ummar Musulmi da su kwantar da hankalinsu, su guji shiga cikin duk wata fitina da za ta haifar da tashe-tashen hankali da tarzoma. Su sani cewa, kullum duk wani mai gaskiya, to yardar Allah tana tare da shi, kuma ba zai taba tozarta ba ko da kuwa sama da ƙasa za su haɗu a kansa.
8. Allah ya ba wa kasarmu zaman lafiya da kwanciyar hankali. Amin.
👇
https://youtu.be/JHOnlVHKFp4
Ayi Sauraro Lafiya
YouTube
Halayen Annabi Muhammad SAW Masu Girma - Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Allah subhanahu wata'ala ya yabi Manzo SAW a littafinsa mai tsarki kuma tarihin rayuwarsa ya tabbatar da irin kyawawan dabi'u da halaye na Annabi saw ya siffanta da su tun gabanin aiko shi har lokacin da aka aiko shi har lakacin daya koma ga Allah SWA. Wadannan…
Maƙiyan Dan Adam Guda Uku
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shinfiɗa shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/WLghkh0_l64
Ayi sauraro lafiya
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shinfiɗa shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/WLghkh0_l64
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Maƙiyan Dan Adam Guda Uku Daga Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shinfiɗa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano
Illolin Da Cin Hanci da Rashawa Yake Haifarwa A Cikin Al'umma
Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇👇
https://youtu.be/3oc2w70s8dI
Ayi sauraro lafiya
Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇👇
https://youtu.be/3oc2w70s8dI
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Illolin Da Cin Hanci Da Rashawa Ke Haifarwa Acikin Al'umma Daga Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Dukkanin Al'ummar Da Cin Hanci Da Rashawa Ta Yawaita Aciki Wannan Al'ummar Kasa Takeyi, Babu Wata Al'umma Da Cin Hanci Da Rashawa Zai Mamayeta Kuma Ya Zama Tana Samun Cigaba Saboda Ba Za'a Taba Tabbatar Maka Da Wani Abu Mai Kyau Ba, Komai Zai Lalace. Kaga…
Hukuncin Wanda Aka Kamashi Yana Aikata Tsafi
Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇👇
https://youtu.be/iMLafXLLsE8
Ayi sauraro lafiya
Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇👇
https://youtu.be/iMLafXLLsE8
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Hukuncin Wanda Aka Kamashi Yana Aikata Tsafi, Sihiri da Duba Daga Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shinfiɗa shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano
ADALCIN SHUGABANCIN MANZON ALLAH S.A.W
Tare da Dr. Abubakar Muhammad Sani Birnin Kudu
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇👇
https://youtu.be/n4yQFWu2ZrA
Ayi sauraro lafiya
Tare da Dr. Abubakar Muhammad Sani Birnin Kudu
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇👇
https://youtu.be/n4yQFWu2ZrA
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Adalcin Dake Cikin Shugabancin Manzon Allah S.A.W) Daga Dr. Abubakar Muhammad Sani Birnin Kudu
MUHADARA ! MUHADARA !! MUHADARA !!!
MATSAYIN SUNNAR MA'AIKI S.A.W DA TARIHIN MASU INKARINTA (048)
Tare da
Dr. Abubakar Mohammad Sani Birnin-Kudu (Hafizahullah)
@
Dutse Central Mosque,
Jihar Jigawa Nigeria
Join this channel…
MATSAYIN SUNNAR MA'AIKI S.A.W DA TARIHIN MASU INKARINTA (048)
Tare da
Dr. Abubakar Mohammad Sani Birnin-Kudu (Hafizahullah)
@
Dutse Central Mosque,
Jihar Jigawa Nigeria
Join this channel…
Wajibi Ne Shugabanni Su Zama Masu Adalaci
Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇👇
https://youtu.be/UeEEmfE0_Vs
Ayi sauraro lafiya
Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇👇
https://youtu.be/UeEEmfE0_Vs
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Wajibi Ne Shugabanni Su Zama Masu Adalaci Daga Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Shinfiɗa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio Kano 97.3 FM
Fatawoyin Rahma - Tare Da Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo pinned «Wajibi Ne Shugabanni Su Zama Masu Adalaci Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇👇 https://youtu.be/UeEEmfE0_Vs Ayi sauraro lafiya»
Huduba Sallah Juma'a Da Aka Gabatar A Masallacin Juma'a Na Almuntada Dake Unguwar Dorayi Karama
Haramcin Fitar Da Tsammani
Tare da:- Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Domin Kallo Da Sauraro Danna Link Dake Kasa 👇
https://youtu.be/P2OjO9OxdzI
Ayi Sauraro Lafiya
Haramcin Fitar Da Tsammani
Tare da:- Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Domin Kallo Da Sauraro Danna Link Dake Kasa 👇
https://youtu.be/P2OjO9OxdzI
Ayi Sauraro Lafiya
YouTube
Haramcin Fitar Da Tsammani - Daga Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Hudubar Sallar Juma'a Daga Masallacin Juma'a Na Almuntada Dake Unguwar Dorayi Karama Acikin Garin Kano 05/06/2020
Ku dannan Subscribe, sannan ku dannan alamar kararrawa domin samun damar kallon shirye - shiryen mu da zarar mun dora.
Subscribe, Like, Comment…
Ku dannan Subscribe, sannan ku dannan alamar kararrawa domin samun damar kallon shirye - shiryen mu da zarar mun dora.
Subscribe, Like, Comment…
Jarrabawar Da Allah Ke Yiwa Bayinsa
Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇👇
https://youtu.be/2Bz93z8ZbyE
Ayi sauraro lafiya
Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇👇
https://youtu.be/2Bz93z8ZbyE
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Fa'idojin Jarrabar Da Ubangiji Yakewa Bayinsa Daga Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Darasi Na 100 Tafseer Suratul Baqara
Daga Masallacin Usman Bn Affan Gadon Kaya Kano
Daga Masallacin Usman Bn Affan Gadon Kaya Kano
Haƙiƙanin Son Manzon Allah (S.A.W)
Huduba Sallah Juma'a Da Aka Gabatar A Masallacin Juma'a Na Almuntada Dake Unguwar Dorayi Karama
Tare da:- Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Domin Kallo Da Sauraro Danna Link Dake Kasa 👇
https://youtu.be/N43dXoOUfhw
Ayi Sauraro Lafiya
Huduba Sallah Juma'a Da Aka Gabatar A Masallacin Juma'a Na Almuntada Dake Unguwar Dorayi Karama
Tare da:- Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Domin Kallo Da Sauraro Danna Link Dake Kasa 👇
https://youtu.be/N43dXoOUfhw
Ayi Sauraro Lafiya
YouTube
Hakikanin Son Manzon Allah SAW Daga Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
HUDUBAR JUMA'A DAGA MASALLACIN ALMUNTADA DAKE DORAYI KANO
Tare da: Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Join this channel to get access to perks:
https://www.youtube.com/channel/UCW9u...
► Subscribe to Hausa Online Here:
https://www.yout…
Tare da: Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Join this channel to get access to perks:
https://www.youtube.com/channel/UCW9u...
► Subscribe to Hausa Online Here:
https://www.yout…
Annabi SAW Abin Koyi A Kowanne Fanni Na Rayuwa
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/oKdE7fOgx1Y
Zaku iya bibiyan a shafikan sada zumunta kamar haka
www.t.me/fatawoyinrahama
www.facebook.com/fatawoyinrahama
Ayi sauraro lafiya
Tare da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Shirin da yake amsa tambayoyin da kuka aiko zuwa cikin shirin Fatawoyin Rahma Daga Gidan Radio Na Rahma Radio
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/oKdE7fOgx1Y
Zaku iya bibiyan a shafikan sada zumunta kamar haka
www.t.me/fatawoyinrahama
www.facebook.com/fatawoyinrahama
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Annabi SAW Abin Koyi A Kowanni Fanni Na Rayuwa Daga Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Alaikum Bi Sunnati - Na Umarceku Da Bin Sunnah Ta Inji Manzon Allah (S.A.W)
Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇👇
https://youtu.be/s4WE-h5Jd6M
Ayi sauraro lafiya
Prof Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇👇
https://youtu.be/s4WE-h5Jd6M
Ayi sauraro lafiya
YouTube
Alaikum Bi Sunnati Daga Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Lecture Da Aka Gabatar A Ranar 23-05-2913 A Makarantar Legenda College, Malaysia
Karatun Littafin
ALFAWÃ'ID NA IBNUL QAYYIM
Darasi na 003
Tare Da
Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo
Daga Masallacin Sabuwar Jami'ar Bayero Kano
Domin Cikakken karatukun ku bibiyi 👇👇
https://youtu.be/-dSffU_22vs
Ayi sauraro lafiya
ALFAWÃ'ID NA IBNUL QAYYIM
Darasi na 003
Tare Da
Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo
Daga Masallacin Sabuwar Jami'ar Bayero Kano
Domin Cikakken karatukun ku bibiyi 👇👇
https://youtu.be/-dSffU_22vs
Ayi sauraro lafiya
YouTube
003 Karatun Littafin Al-Fawa'id Tare Da Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
Karatun Littafin ALFAWA'ID NA IBNUL QAYYIM
Darasi Na 003
Tare Da: Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Daga Masallacin Sabuwar Jami'ar Bayero Kano
Join this channel to get access to perks:
https://www.youtube.com/channel/UCW9u...
Darasi Na 003
Tare Da: Prof. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Hafizahullah
Daga Masallacin Sabuwar Jami'ar Bayero Kano
Join this channel to get access to perks:
https://www.youtube.com/channel/UCW9u...
JAN HANKALI GA SHUGABANNI AKAN KASHE-KASHEN DAKE FARUWA A JIHOHIN AREWA
Daga Prof. Muhammad Sani Rijiyar Lemo
Hukunta 'yan ta'adda a fili kowa ya ji ya gani, shi ne kawai hanyar tabbatar da zaman lafiya a kasar nan.
Allah ka ji kan 'yan'uwanmu da aka yi wa kisan ta'addanci, ka kuma kawar mana da duk wani mugun iri daga cikinmu. Amin.
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/tREgAMwDex0
Ayi Sauraro Lafiya
Allah Ya Kawo Mana Zaman Lafiya
Daga Prof. Muhammad Sani Rijiyar Lemo
Hukunta 'yan ta'adda a fili kowa ya ji ya gani, shi ne kawai hanyar tabbatar da zaman lafiya a kasar nan.
Allah ka ji kan 'yan'uwanmu da aka yi wa kisan ta'addanci, ka kuma kawar mana da duk wani mugun iri daga cikinmu. Amin.
Cikakken Bayani mai muhimmanci danna link 👇
https://youtu.be/tREgAMwDex0
Ayi Sauraro Lafiya
Allah Ya Kawo Mana Zaman Lafiya
YouTube
Kira ga Gwamnati ta Hukunta Yan' ta'addan da sukai ma Musulmi Kisan Gilla - Dr Muhd Sani Umar R/Lemo
Hukunta 'yan ta'adda a fili kowa ya ji ya gani, shi ne kawai hanyar tabbatar da zaman lafiya a kasar nan.
Allah ka ji kan 'yan'uwanmu da aka yi wa kisan ta'addanci, ka kuma gaggauta kawar mana da duk wani mugun iri daga cikinmu. Amin.
Dr. Muhammad Sani Umar…
Allah ka ji kan 'yan'uwanmu da aka yi wa kisan ta'addanci, ka kuma gaggauta kawar mana da duk wani mugun iri daga cikinmu. Amin.
Dr. Muhammad Sani Umar…
KASHE-KASHEN DAKE FARUWA A JIHOHIN AREWA
Daga Dr. Muhd Sani Rijiyar Lemo
Yawan Kashe-Kashen Da Suke Faruwa A Jihohin Arewacin Nigeria Hakan Yasa Babban Malamin Mu Dr. Muhd Sani Rijiyar Lemo Yaja Hankalin Shugabanni Akai
Domin Kallo Da Sauraro Cikakken Bayanin Danna Link 👇
https://youtu.be/7UmyjsNDAUk
Ayi Sauraro Lafiya
Allah Ya Kawo Mana Zaman Lafiya
Daga Dr. Muhd Sani Rijiyar Lemo
Yawan Kashe-Kashen Da Suke Faruwa A Jihohin Arewacin Nigeria Hakan Yasa Babban Malamin Mu Dr. Muhd Sani Rijiyar Lemo Yaja Hankalin Shugabanni Akai
Domin Kallo Da Sauraro Cikakken Bayanin Danna Link 👇
https://youtu.be/7UmyjsNDAUk
Ayi Sauraro Lafiya
Allah Ya Kawo Mana Zaman Lafiya
YouTube
Jan Hankali Ga Shugabanni Akan Kashe-Kashen Dake Faruwa A Jihohin Arewa - Dr. Muhd Sani Rijiyar Lemo
Yawan Kashe-Kashen Da Suke Faruwa A Arewacin Nigeria Hakan Yasa Babban Malamin Hadisi Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo Yaja Hankalin Shugabanni Akai, Ku Bibiyemu Ta 👇
https://www.facebook.com/hausaonlinemedia
https://www.instagram.com/hausaonlinemedia…
https://www.facebook.com/hausaonlinemedia
https://www.instagram.com/hausaonlinemedia…